Browsing: Labarai
Gwamnatin Jihar Kano tayi watsi da rahoton da Cibiyar Wale Soyinka ta fitar, wanda ya zargi jihar da keta ‘yancin…
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya ce gwamnatin sa ta koyi babban darasi daga yadda aka gano wasu…
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta tabbatar da janye auren da ake shirin daurawa tsakanin fitaccen jarumin TikTok da barkwanci…
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya amince da rushewar Shugabancin hukumar kare hakkokin masu Sayan kayayyaki ta Jihar…
Attajirin da ya fi kowa kudi a nahiyar Afirka, Aliko Dangote, wanda shi ne shugaban Rukunin Kamfanonin Dangote, ya samu…
Manyan Janar na Soja sama da 50 za su yi Ritayar dole bayan Sauyin Shugabannin tsaro da Tinubu ya yi
Rahotanni daga jaridar Leadership Weekend sun bayyana cewa sabbin nadin shugabannin rundunonin tsaro da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi…
Limamin masallacin Juma’a na Usman Bn Affan a unguwar Gadon Kaya Sheikh Dr. Abdallah Usman Gadon Kaya ya nemi al’ummar…
Gwamnatin Jihar Kano ta karbe gidajen da akayi watsi da su a birnin Kwankwasiyya tare da amincewa da ƙarin wa’adin…
Wani Farfesa ɗan ƙasar Indiya mai suna VN Parthiban ya ɗauki hankalin duniya saboda hazakarsa a fannin karatu, inda ya…
Kungiyar ‘Yan Jarida ta Najeriya (NUJ), reshen Jihar Kano, ta taya ɗan jarida Ahmed Mu’azu murnar samun nadin mukami a…
