Browsing: Labarai
Tsohon gwamnan Jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana shirinsa na kafa sabuwar hukumar Hisbah mai zaman kanta domin…
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya bayar da umarni ga jami’an ’yan sanda da ke gadin manyan mutane (VIPs) su…
Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bukaci daukacin al’ummar jihar da su tashi da azumi gobe litinin da…
Kungiyar tuntuba ta Arewa (ACF) ta samu ƙarin goyon baya daga manyan yan kasuwa da hukumomi, inda aka tara gudunmawar…
Babban Limamin masallacin Juma’a na Usman Bn Affan dake Unguwar Gadon Kaya cikin karamar hukumar Gwale Dr. Aliyu Yunus, ya…
Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya Sanata Barau Jibiril ya amince da nadin Shehu Isah a matsayin babban mai taimaka masa…
Tsohon shugaban Najeriya, Dr. Goodluck Ebele Jonathan, ya cika shekaru 68 a duniya wanda yasa yau, tsohon gwamnan jihar Kano…
Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya yi kira ga matasa da su rungumi sabon shirin kirkire-kirkiren zamani da…
Gwamnatin Jihar Kwara ta rufe makarantun gwamnati a kananan hukumomi huɗu,na jihar sakamakon tsananin hare-haren ’yan bindiga da suka ƙara…
Rage Farashin Fetur da mukayi shine dalilin sauke farashin a Najeriya ba janye Harajin kaso 15 ba – Matatar Dangote…
