Browsing: Labarai
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya yi karin haske kan sana’ar da zai fara bayan ya kammala wa’adin mulkinsa zango…
Gwamnatin Jihar Kano ta zargi wasu yan siyasa a jihar Kano da daukar nauyin matasan da suke gangamin rakiya ga…
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta kori karar da aka shigar kan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da…
Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar dacewa ba zata biya albashin watan Afirilu ga ma’aikatan Kano ba sai anga kowa Ido…
Dan majalisar dokokin jihar Kano mai wakiltar karamar hukumar Bebeji Hon Aliyu Muhammad Tiga na jam’iyar NNPP ya tallafawa yan…
Fadar shugaban ƙasa ta yi martani kan yada ce-ce-ku-ce yayi yawa tsakanin ‘yan Najeriya game da kashe Naira miliyan dubu…
Gwamnan Jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya yi kira ga ‘yan Arewa da ‘yan Nijeriya da su yi hakuri su mara…
Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima ya roki yan siyasar Jihar Kano da su tuna irin zumuncin dake tsakaninsu kada su…
Wata kungiya mai zaman kanta da hadin guiwar kungiyoyin fararen hula sun bukaci a binciki tsohon shugaban kamfanin NNPCL, Dr…
Rundunar sojin Najeriya a karon farko a tarihi ta naɗa mace ta farko a matsayin mai magana da yawunta. Wannan…
