Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    ICPC Za Ta Bi Diddigin Ayyukan Mazabu 105 na ‘Yan Majalisar Tarayya a Kano da Jigawa

    February 16, 2026

    RAMADAN: Hukumar Hisbah a Kano ta dakile badala mai taken “Bankwana da Shedan”, An kama Matasa 9

    February 16, 2026

    Tinubu ya bada umarnin binciken dalilin tashin gobarar kasuwar Singa a Kano

    February 15, 2026

    Gobarar Singa ta shafi daruruwan mutanan da Iya kasuwanci suka Sani, Mun Rasa dukiya ta sama da Naira Biliyan 5 – Yan Singa

    February 15, 2026

    Hukumar Alhazan Kano ta dakatar da Maniyata biyu yin Aikin Hajji saboda Rashin Lafiya

    February 15, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Majalisar Dokokin Kano ta Magantu kan Bukatar Mataimakin Gwamnan Jiha Aminu Gwarzo Ya yi Murabus

    January 31, 2026

    Shafin Kwankwasiyya Reporters a Facebook Ya Sauya Suna Zuwa Gida Gida Reporters

    January 26, 2026

    Yanzu Yanzu :Yan Majalisar Dokokin Rivers sun fara shirin Sauke Gwamnan jihar Fubara da Mataimakiyarsa daga Mulkin Jihar

    January 8, 2026

    Gwamna Yusuf Na da ‘Yancin Barin NNPP Zuwa APC kamar yadda Kwankwaso ya Bar PDP Zuwa NNPP – Shekarau

    January 6, 2026

    Dole ka daina tsoma Baki a harkokin APC, Ba zamu Bari Yadda ka Rusa PDP ka yiwa APC haka ba – Sakon Hotoro ga Wike

    January 6, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    A Wasan Hausa na koyi yadda ake sace Mutane – In ji Matashin da DSS suka kama a Kano

    February 13, 2026

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026

    An Sace Amarya da Kawayenta 14 a Sokoto ana Tsaka da Shagalin Biki Yau Lahadi

    November 30, 2025

    RASHIN TSARO: Gwamnonin Katsina da Plateau sun rufe makarantun jihar nan take

    November 21, 2025
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

    January 22, 2026

    Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

    November 19, 2025

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Marubuciyar Najeriya, Dr Asma’u Isah Maibasira, Ta Kaddamar da Littafin Jagoranci a Birtaniya

    February 7, 2026

    An yi taron Murnar cika shekaru 30 da samar da Cibiyar addini ta Usman bn Affan Gadon Kaya wacce Marigayi Sheikh Ja’afar ya Kafa

    February 1, 2026

    Wasika zuwa ga Gwamnan Kano kan bukatar Samar da Tsaro a makarantu ko Rufe su – Tsohon Kwamishinan Ilimi Sunusi Kiru

    November 24, 2025

    ASUU ga Gwamnati: Idan kuna da tsarin “ba aiki, ba albashi”, mu ma muna da “ba albashi, ba aiki

    November 17, 2025

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    Tinubu Naira 10,400 kacal ya warewa kowane ɗan Najeriya a fannin lafiyarsa cikin kasafin kuɗin 2026 – NMA

    December 29, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    ICPC Za Ta Bi Diddigin Ayyukan Mazabu 105 na ‘Yan Majalisar Tarayya a Kano da Jigawa

    February 16, 2026

    RAMADAN: Hukumar Hisbah a Kano ta dakile badala mai taken “Bankwana da Shedan”, An kama Matasa 9

    February 16, 2026

    Tinubu ya bada umarnin binciken dalilin tashin gobarar kasuwar Singa a Kano

    February 15, 2026

    Gobarar Singa ta shafi daruruwan mutanan da Iya kasuwanci suka Sani, Mun Rasa dukiya ta sama da Naira Biliyan 5 – Yan Singa

    February 15, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Majalisar dinkin duniya na fatan Kano ta kece sa’a a bangaren Ilimi da Lafiya da noma kafin 2030
Labarai

Majalisar dinkin duniya na fatan Kano ta kece sa’a a bangaren Ilimi da Lafiya da noma kafin 2030

By tstJuly 20, 20252 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 20250720 WA0015(1)

Majalisar dinkin duniya ta kudiri aniyar tallafawa gwamnatin Kano a bangarori da dama domin dacewa da muradun majalisar dinkin duniya masu dorewa na 2030.

Mataimakiyar shugaban majalisar dinkin duniya Hajiya Amina Muhammad ce ta bayayana hakan a wata ziyara ta musamman da ta kawo jihar Kano kuma ta gana da gwamna Abba Kabir Yusuf.

A yayin ziyarar Hajiya Amina Muhammad ta yaba da kokarin gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf abisa sauye sauyen da ya samar a jihar.

Ta Kuma shaida cewa majalisar dinkin duniya zatayi aiki da jihohin Arewacin Najeriya domin tabbatar da dorewar muradun majalisar na shekarar 2030.

Tace Kano na da mahimmaci matuka ga wannan shiri na majalisar,kuma majalisar zata duba wasu matsaloli da suke damun Arewa musamman a Kano.

Tace Kano nada matasa masu dinbin yawa da kuma nuna karewa a kirkire kirkire,sannan majalisar zata duba bangarori da suka hada da Ilimi da lafiya da noma da sauransu.

Hajiya Amina tace , Gwamna Abba Kabir Yusuf ya kuma nuna gamsuwarsa akan wannan kudiri na majalisar ta dinkin duniya.

TST Hausa ta rawaito a shekarar 2015, ƙasashen duniya da ke cikin Majalisar Dinkin Duniya ciki harda Najeriya suka amince da manufofi 17 domin kawo ci gaba mai dorewa zuwa shekara ta 2030.

Hajiya Amina Muhammad ta kuma ce tazo Najeriya ne domin ta’aziyyar marigayi tsohon Shugaban kasa Muhammadu Buhari wanda ya rasu a ranar Lahadin da ta gabata a London.

Daga nan gwamna Yusuf ya godewa mataimakiyar Shugaban majalisar ta dinkin duniya tare da tabbatar mata da cewa gwamnatinsa a shirye take domin yin aiki tare.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

ICPC Za Ta Bi Diddigin Ayyukan Mazabu 105 na ‘Yan Majalisar Tarayya a Kano da Jigawa

February 16, 2026

RAMADAN: Hukumar Hisbah a Kano ta dakile badala mai taken “Bankwana da Shedan”, An kama Matasa 9

February 16, 2026

Tinubu ya bada umarnin binciken dalilin tashin gobarar kasuwar Singa a Kano

February 15, 2026

Gobarar Singa ta shafi daruruwan mutanan da Iya kasuwanci suka Sani, Mun Rasa dukiya ta sama da Naira Biliyan 5 – Yan Singa

February 15, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

ICPC Za Ta Bi Diddigin Ayyukan Mazabu 105 na ‘Yan Majalisar Tarayya a Kano da Jigawa

February 16, 2026

RAMADAN: Hukumar Hisbah a Kano ta dakile badala mai taken “Bankwana da Shedan”, An kama Matasa 9

February 16, 2026

Tinubu ya bada umarnin binciken dalilin tashin gobarar kasuwar Singa a Kano

February 15, 2026

Gobarar Singa ta shafi daruruwan mutanan da Iya kasuwanci suka Sani, Mun Rasa dukiya ta sama da Naira Biliyan 5 – Yan Singa

February 15, 2026

Hukumar Alhazan Kano ta dakatar da Maniyata biyu yin Aikin Hajji saboda Rashin Lafiya

February 15, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.