Browsing: Labarai
Gwamnatin Jihar Kano ta yaba da ƙoƙarin gidauniyar Islamic Charity Foundation da Better Life Women Education and Children Future Foundation…
Labarin Kasar da zata cigaba da zama cikin shekarar 2018,Yayinda kasashen Duniya ke bikin shiga 2026
Yayin da yawancin kasashen duniya ke bikin shiga sabuwar shekarar 2026 bisa kalandar Miladiyya, kasar Habasha (Ethiopia) ita kuma niya…
Kasashen duniyar na cigaba da shirye shiryen shagalin karbar sabuwar shekarar 2026, Rahotanni na cewa a wasu kasashen basa ganin…
Jam’iyyar APC reshen jihar Kano ta bayyana shirinta na tarbar Gwamna Abba Kabir Yusuf idan ya yanke shawarar barin NNPP…
Abinda ka yi min,yau ya dawo gare ka – Dino Melaye ya yi Martani ga Malami bayan Tura shi gidan Yari
Tsohon dan majalisar Dattawa na Kogi ta yamma Sanata Dino Melaye ya yi martani kan gurfanar da tsohon Ministan Shari’a…
Shugabannin zartarwa na jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) a mazabar Gargari Ward, da ke Karamar Hukumar Dawakin Tofa a…
Rahotanni na cewa akalla ma’aikatan gidan Talabijin na Kasa NTA a jihar Gombe guda shida ne suka rasu, yayin da…
Wasu ’yan ta’adda sun sauya wuraren buya da sansanonin da suke amfani da su bayan hare-haren sama da sojojin Amurka…
Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya halarci sallar Juma’a a wani masallaci da ke birnin Legas, inda Limamin masallacin ya…
Jam’iyyar adawa ta PDP ta bayyana rashin jin daɗinta kan yadda aka fitar da labarin hare-haren sama da aka kai…
