Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    An Aikewa da Gwamnan Kano Wasika ta musamman Kan Wani Korafi ga Alaƙalin Hukumar Hisba Sani Tanimu

    June 12, 2026

    Hajj 2026 : An sanar da ranar da Za’a fara Kwaso Alhazan Kano daga Kasa Mai Sarki

    June 10, 2026

    Saudiyya ta sanar da adadin likitocin da za su kula da lafiyar Alhazan da za suyi aikin Hajjin 2027

    June 9, 2026

    Mahajjata Biyu Mata Daga Sokoto Sun Rasu a Makkah Lokacin Da Suke Shirin Komawa Gida

    June 9, 2026

    HUDUBA: Alfahari da Aikin Alheri Babban Kuskure Ne — Dr. Aliyu Yunus

    June 5, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Na Rungumi Kaddara kan Rasa Takarar Kujerar Majalisar Tarayya a Gezawa da Gabasawa – Hon. Dan Malam

    May 8, 2026

    Kofa Har Yanzu a Buɗe Take ga Kwankwaso Ya Koma PRP, Tunda Akwai Shakkun Samun Mafita a NDC – In Ji Ali Rabiu Ali

    May 4, 2026

    Kwankwaso bai kammala Takaba a ADC ba ya koma NDC – In Ji Kwamared Waiya

    May 3, 2026

    Kwankwaso Ya Shiga Tattaunawa da NDC da PRP Kan Sabuwar Makomarsa a Siyasa

    May 3, 2026

    Ni rigimammen ɗan siyasa ne, masu neman amfani da matsalar tsaro su kayar da ni a 2027 ba za su yi nasara ba – Tinubu

    April 29, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    Yan Bindiga Sunyi garkuwa da ’yan uwan Mataimakin Gwamnan Sokoto

    May 1, 2026

    An Kama Budurwa da Kunkuru 30 a Filin Jirgin Sama Ta Na Ƙoƙarin Shiga Jirgi da Su

    April 30, 2026

    A Wasan Hausa na koyi yadda ake sace Mutane – In ji Matashin da DSS suka kama a Kano

    February 13, 2026

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

    January 22, 2026

    Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

    November 19, 2025

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Ɗan Najeriya daga Kano ya shiga cikin manyan masana yanayi na duniya ,zai halarci taro a Caribbean

    April 28, 2026

    Har Yanzu Akwai Dama Ta Neman Daren Lailatul Qadr — Limamin Harami A Makkah Ya Ja Hankalin Musulmi A Juma’ar Karshe Ta Ramadan

    March 13, 2026

    Ayyukan Cigaban Ilimi a Kano Sun Wuce Zato, Gwamna Yusuf Ya Sauya Alkibla – Kwamared Waiya

    February 25, 2026

    Marubuciyar Najeriya, Dr Asma’u Isah Maibasira, Ta Kaddamar da Littafin Jagoranci a Birtaniya

    February 7, 2026

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    Tinubu Naira 10,400 kacal ya warewa kowane ɗan Najeriya a fannin lafiyarsa cikin kasafin kuɗin 2026 – NMA

    December 29, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    An Aikewa da Gwamnan Kano Wasika ta musamman Kan Wani Korafi ga Alaƙalin Hukumar Hisba Sani Tanimu

    June 12, 2026

    Hajj 2026 : An sanar da ranar da Za’a fara Kwaso Alhazan Kano daga Kasa Mai Sarki

    June 10, 2026

    Saudiyya ta sanar da adadin likitocin da za su kula da lafiyar Alhazan da za suyi aikin Hajjin 2027

    June 9, 2026

    Mahajjata Biyu Mata Daga Sokoto Sun Rasu a Makkah Lokacin Da Suke Shirin Komawa Gida

    June 9, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Harkar shari’a a Najeriya na neman komawa daidai kuɗinka daidai shagalinka – Inji Sarkin Musulmi
Uncategorized

Harkar shari’a a Najeriya na neman komawa daidai kuɗinka daidai shagalinka – Inji Sarkin Musulmi

By tstAugust 25, 20252 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 20250825 WA0033(1)

Mai alfarma Sarkin Musulmin Najeriya Muhammad Saad Abubakar ya nuna matukar damuwarsa a kan yadda bangaren shari’a ya taɓarɓare, ta yadda masu kuɗi kawai ke samun galaba a kotu.

Abubakar wanda ya gabatar da wannan jawabi ne a taron ƙungiyar lauyoyin Najeriya da ya gudana a birnin Enugu, inda ya ce shari’a a Najeriya na neman komawa ‘dai dai kuɗin ka, dai dai shagalin ka’, inda masu hannu da shuni ke saye alkalai domin samun nasara, yayin da talakawa kuwa ke asarar haƙƙoƙin su.

Sarkin Musulmin ya ce wannan ta sa masu hannu da shuni ke aikata laifuffukan da suka ga dama ba tare da wata fargaba ba, saboda sun san babu abinda zai faru.

Abubakar ya bayyana bacin ransa da yadda kima da mutuncin alkalai ke ci gaba da zubewa, inda ya buƙaci taron lauyoyin, waɗanda ya bayyana su a matsayin masu matuƙar muhimmanci a bangaren shari’a, da su ɗauki matakan gyara domin ceto wannan bangare mai matukar muhimmanci, ganin yadda cin hanci da rashawa da nuna fifiko ga wani bangare ke neman durƙusar da shi.

Sarkin Musulmin ya buƙaci lauyoyin da su dawo da kimar bangaren shari’a wajen kare dokokin ƙasa da kuma tabbatar da gaskiya da kuma adalci a tsakanin al’umma, ba tare da nuna banbanci tsakanin masu hannu da shuni da kuma talakawa ba.

Abubakar ya buƙaci ganin shari’a tayi aikin ta a kan kowanne ɗan Najeriya, ba tare da bai wa masu kuɗi ko kuma masu rike da muƙaman gwamnati gaskiya ko da kuwa su ne masu laifi ba.

Sarkin Musulmin ya buƙaci lauyoyin da su yi amfani da taron su wajen tattauna manyan kalubalen da suka shafi bangaren shari’a da zummar ganin sun samo mashalar da za ta inganta aikin da su ke yi.

Abubakar ya ce ƴan Najeriya da dama na sanya ido a kan lauyoyin da kuma ayyukan da suke yi, kuma su kaɗai za su samarwa kan su kima, wajen tabbatar da ganin doka da oda ta yi aikin ta, ba tare da fifita wani bangare ko kuma bai wa wani bangare damar cin karen sa babu babbaka ba.

Sarkin Musulmin ya ce yin haka zai dawo da kimar aikin a idan jama’a, da kuma kawo karshen matsalar shugabancin da ta addabi Najeriya.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Wani Magidanci da Mahaifiyarsa da suke shirin tafiya Aikin Hajji daga Kano sun Rasu a Hadarin Mota

April 21, 2026

Gwamna Namadi ya ƙuduri aniyar ƙarfafa hukumar zaɓen Jigawa , ya rantsar da sabon kwamishina

April 21, 2026

Dawowar Shekarau APC Ya Karawa Jam’iyar Farin Jini da Magoya Baya – Gwamna Yusuf

April 19, 2026

Hukumar Shari’a ta Kano ta dakatar da wasu Alkalai daga aiki an kuma ladabtar da wasu ma’aikata

April 18, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

An Aikewa da Gwamnan Kano Wasika ta musamman Kan Wani Korafi ga Alaƙalin Hukumar Hisba Sani Tanimu

June 12, 2026

Hajj 2026 : An sanar da ranar da Za’a fara Kwaso Alhazan Kano daga Kasa Mai Sarki

June 10, 2026

Saudiyya ta sanar da adadin likitocin da za su kula da lafiyar Alhazan da za suyi aikin Hajjin 2027

June 9, 2026

Mahajjata Biyu Mata Daga Sokoto Sun Rasu a Makkah Lokacin Da Suke Shirin Komawa Gida

June 9, 2026

HUDUBA: Alfahari da Aikin Alheri Babban Kuskure Ne — Dr. Aliyu Yunus

June 5, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.