Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Labaran Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Sauyin Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    KAROTA ta kama direban motar da ya taka fulawar da ake kawata titunan birnin Kano

    July 17, 2025

    Mutumin da yace dan Uwan Buhari ne wanda basu taba haduwa ba, zaije Daura gabatar da kansa ranar Asabar

    July 16, 2025

    Na yafewa marigayi Buhari duk sabanin da ya shiga tsakaninmu da laifin da yayi min – Buba Galadima

    July 15, 2025

    Gwamna Yusuf ya nada sabon shugaban hukumar REMASAB ta Kano

    July 14, 2025

    Tinubu da gwamnonin Arewa sun bada hutu a Najeriya saboda rasuwar Buhari

    July 14, 2025
  • Labaran Ketare

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025

    Kwan Kaji yayi tashin goron zabi a Amurika,kuma Joe Biden keda hannu – Inji Trump

    March 5, 2025
  • Siyasa

    HOTUNA:Yadda jana’izar Attajiri Aminu Dantata ta sada zumunci tsakanin Sunusi Bature da Ganduje

    July 1, 2025

    July 1, 2025

    Ganduje ba zai tabe ba ,ajiye mukaminsa bashi da alaka da shigar Kwankwaso APC – Shehu Isa Direba

    June 28, 2025

    Rashin lafiya ta sa na sauka daga Shugabancin APC – Ganduje

    June 27, 2025

    2027:An tashi Baram- Baram a taron APC bayan Ganduje ya ki kama sunan Kashim a takarar Tinubu

    June 15, 2025
  • Noma da Kiwo

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Sauyin Yanayi
  • Tsaro

    Matashin da yayi yunkurin rungumar Tinubu a Kaduna,yana da matsalar kwakwalwa -Inji yan sanda

    June 20, 2025

    Fadan Daba a Kano siyasa ce ,daga yan adawa domin batawa gwamnati suna – Gwamnatin Kano

    June 14, 2025

    Yan Jarida na bada gudun mowa kan barazanar tsaro a Najeriya – Inji gwamnatin tarayya

    April 17, 2025

    TSARO:Yan bindiga daga Arewa sun fara komawa Kudu,hakan ya fusata gwamnonin yankin

    February 14, 2025

    Yan bindiga sun sace tsohon Shugaban hukumar matasa masu yiwa kasa hidima NYSC a Katsina

    February 6, 2025
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Nan da shekara biyu zan fara samun ribar naira billiyan 11 a kowacce rana – DANGOTE

    May 28, 2025

    RAMADAN:Gwamnatin Kano ta bada umarnin kara lokacin rufe kasuwanni

    March 4, 2025

    Arzikin Dangote ya ninka sau biyu a shekarar 2025,ya zama na 86 cikin masu kuɗin duniya

    February 18, 2025

    Kamfanin Dangote ya daga darajar hada hadar cinikayya a kasuwar baje kolin Kaduna – KADCCIMA

    February 13, 2025

    Yanzu Yanzu:Gwamnatin Kano ta ware naira biliyan 3 domin biyan Jarabawar NECO ga daliban jihar

    May 9, 2025

    Gwamnatin Kano ta sanar da ranar komawa makaranta tare da gargadin dalibai kan komawa da kwayoyin sa maye

    April 4, 2025

    Muna kira ga gwamna Yusuf ya biyawa malaman maja da suke karatun NCE kuɗin makaranta wanda tsohon gwamna Ganduje yayi watsi dashi a Kano – Ahamad Sharif

    February 21, 2025

    Gwamna Yusuf ya haramtawa malamai saka daliban makarantu yin aikin karfi ko wanne iri ne a Kano

    February 17, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Jami’an tsaro sunyi awon gaba da mawakin dake yiwa Alassan Ado Doguwa da Sanata Kawu Sumaila waka

    December 19, 2024

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Asibitin Best Choice zai fara babban aikin tiyata akan ragin kaso 50 cikin 100 ga marasa lafiya

    July 7, 2025

    Gwamnatin Kano ta kaddamar da aikin kashe Ɓerayen Garum Malam

    April 17, 2025

    An shiga zaman ɗar ɗar a Asibitin Aminu Kano AKTH bayan billar cutar Lassa

    April 11, 2025

    Tinubu ya amince da karin shekaru barin aiki ga likitoci da ma’aikatan lafiya na Najeriya

    February 5, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    KAROTA ta kama direban motar da ya taka fulawar da ake kawata titunan birnin Kano

    July 17, 2025

    Mutumin da yace dan Uwan Buhari ne wanda basu taba haduwa ba, zaije Daura gabatar da kansa ranar Asabar

    July 16, 2025

    Na yafewa marigayi Buhari duk sabanin da ya shiga tsakaninmu da laifin da yayi min – Buba Galadima

    July 15, 2025

    Gwamna Yusuf ya nada sabon shugaban hukumar REMASAB ta Kano

    July 14, 2025
TST HAUSATST HAUSA
Home » Mutumin da yace dan Uwan Buhari ne wanda basu taba haduwa ba, zaije Daura gabatar da kansa ranar Asabar
Labarai

Mutumin da yace dan Uwan Buhari ne wanda basu taba haduwa ba, zaije Daura gabatar da kansa ranar Asabar

By tstJuly 16, 20252 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 20250716 WA0011

Wani magidanci Alhaji Musa Ibrahim Daura da yayi ikirarin cewa shi dan uwa ne ga marigayi tsohon Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi alkawarin gabatar da kansa ga iyalan Buhari a Daura ranar Asabar mai zuwa.

Alhaji Musa Daura dan asalin kauyen Kosarawa a Daura dake Jihar katsina,yace sun hada jini ne da marigayin ta bangaren kakarsa ta wajen Uwa da ita Kuma ta kasance yar uwa ce ga mahaifin tsohon Shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya rasu ranar Lahadi.

TST Hausa ta rawaito cewa a wata hira da Rahma Radiyo da Talabajin a birnin Kano , magidancin yace tun wa’adin mulkin tsohon shugaban na biyu yake ta fadi tashin ganin dan uwansa amma hakansa bai cimma ruwa ba.

“Jami’an tsaro ne suke hanani shiga fadar shugaban kasa ,sannan suke dakile ni daga  ganin dan uwana”Inji Musa Daura.

Da aka tambayeshi ko marigayi Buhari din ya sanshi, sai yace eh,domin kuwa ya taba tambaya ta da yaje hutu Daura cewa  Ina wanda akaje dani Riga sunansa tun Ina  karami ,akace baya nan.

Tabbas, Buhari yaje bikin suna na yana da shekaru 13 , Wannan maganar kakata ce take fadan kafin ta rasu.”Inji Musa Daura.

Ya kara dacewa ,duk wanda ya ganni musamman dangi ga tsohon shugaban Kasar Buhari zai yarda cewa mun hada jini ,daga kamannin da muke da juna ma ,ya Isa shaida.

Rahotanni nacewa tun a shekarar 2022 kafin Buhari ya bar mulkin Najeriya,yace Bashir Ahamad ya nemi ganawa dashi,bayan ya saurari bukatarsa a Rahma Radio,amma bukatarsa bata biya ba

Zuwa yanzu Musa Ibrahim Daura yaci alwashin tafiya garin Daura a jihar Katsina, domin gabatar da kansa wajen iyalan marigayi Buhari ko zasu gane shi.

Yace rabon Buhari da kauyensu na Kosarawa,tun shekarar 1984 lokacin Buhari yana mulkin soja.

Bukata ta iyalansa su gane ni,saboda shi bashi da ragowar yan uwa da yawa.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

KAROTA ta kama direban motar da ya taka fulawar da ake kawata titunan birnin Kano

July 17, 2025

Na yafewa marigayi Buhari duk sabanin da ya shiga tsakaninmu da laifin da yayi min – Buba Galadima

July 15, 2025

Gwamna Yusuf ya nada sabon shugaban hukumar REMASAB ta Kano

July 14, 2025

Tinubu da gwamnonin Arewa sun bada hutu a Najeriya saboda rasuwar Buhari

July 14, 2025
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

KAROTA ta kama direban motar da ya taka fulawar da ake kawata titunan birnin Kano

July 17, 2025

Mutumin da yace dan Uwan Buhari ne wanda basu taba haduwa ba, zaije Daura gabatar da kansa ranar Asabar

July 16, 2025

Na yafewa marigayi Buhari duk sabanin da ya shiga tsakaninmu da laifin da yayi min – Buba Galadima

July 15, 2025

Gwamna Yusuf ya nada sabon shugaban hukumar REMASAB ta Kano

July 14, 2025

Tinubu da gwamnonin Arewa sun bada hutu a Najeriya saboda rasuwar Buhari

July 14, 2025
Advertisement
© 2025 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.