Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    Majalisar Dokokin Kano Ta Fara Shirin Tsige Mataimakin Gwamna Aminu Abdussalam Gwarzo

    March 5, 2026

    Yanzu Yanzu :Saudiyya Ta Takaita Wa’adin Amfani da Bizar Umarah Zuwa Kwanaki 30 Maimakon Wata 3

    March 1, 2026

    Gwamnatin Kano ta kwato motocin Tsaffin kwamishinonin da suka bi tsarin Kwankwaso

    February 26, 2026

    Hajj 2026: Hukumar Alhazan Kano ta sanar da ranar fara Jigilan Maniyata zuwa Saudiyya

    February 25, 2026

    Zaɓen Cike Gurbi a Kano Ya Tabbatar da Sauyin Salo a Siyasar Jihar – Gwamna Yusuf

    February 21, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Majalisar Dokokin Kano ta Magantu kan Bukatar Mataimakin Gwamnan Jiha Aminu Gwarzo Ya yi Murabus

    January 31, 2026

    Shafin Kwankwasiyya Reporters a Facebook Ya Sauya Suna Zuwa Gida Gida Reporters

    January 26, 2026

    Yanzu Yanzu :Yan Majalisar Dokokin Rivers sun fara shirin Sauke Gwamnan jihar Fubara da Mataimakiyarsa daga Mulkin Jihar

    January 8, 2026

    Gwamna Yusuf Na da ‘Yancin Barin NNPP Zuwa APC kamar yadda Kwankwaso ya Bar PDP Zuwa NNPP – Shekarau

    January 6, 2026

    Dole ka daina tsoma Baki a harkokin APC, Ba zamu Bari Yadda ka Rusa PDP ka yiwa APC haka ba – Sakon Hotoro ga Wike

    January 6, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    A Wasan Hausa na koyi yadda ake sace Mutane – In ji Matashin da DSS suka kama a Kano

    February 13, 2026

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026

    An Sace Amarya da Kawayenta 14 a Sokoto ana Tsaka da Shagalin Biki Yau Lahadi

    November 30, 2025

    RASHIN TSARO: Gwamnonin Katsina da Plateau sun rufe makarantun jihar nan take

    November 21, 2025
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

    January 22, 2026

    Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

    November 19, 2025

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Ayyukan Cigaban Ilimi a Kano Sun Wuce Zato, Gwamna Yusuf Ya Sauya Alkibla – Kwamared Waiya

    February 25, 2026

    Marubuciyar Najeriya, Dr Asma’u Isah Maibasira, Ta Kaddamar da Littafin Jagoranci a Birtaniya

    February 7, 2026

    An yi taron Murnar cika shekaru 30 da samar da Cibiyar addini ta Usman bn Affan Gadon Kaya wacce Marigayi Sheikh Ja’afar ya Kafa

    February 1, 2026

    Wasika zuwa ga Gwamnan Kano kan bukatar Samar da Tsaro a makarantu ko Rufe su – Tsohon Kwamishinan Ilimi Sunusi Kiru

    November 24, 2025

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    Tinubu Naira 10,400 kacal ya warewa kowane ɗan Najeriya a fannin lafiyarsa cikin kasafin kuɗin 2026 – NMA

    December 29, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Kwanaki 10 na Ƙarshen Ramadan: Limamin Masallacin Annabi Ya Yi Muhimmin Kira ga Musulmi

    March 6, 2026

    Majalisar Dokokin Kano Ta Fara Shirin Tsige Mataimakin Gwamna Aminu Abdussalam Gwarzo

    March 5, 2026

    Yanzu Yanzu :Saudiyya Ta Takaita Wa’adin Amfani da Bizar Umarah Zuwa Kwanaki 30 Maimakon Wata 3

    March 1, 2026

    Gwamnatin Kano ta kwato motocin Tsaffin kwamishinonin da suka bi tsarin Kwankwaso

    February 26, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana
Lafiya

Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

By tstJanuary 30, 20263 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 20260130 WA0001

Masana harkokin lafiya da noma sun sake jaddada gargadi kan al’adar shanya amfanin gona a gefen manyan hanyoyi a Najeriya, suna bayyana cewa dabi’ar na jefa lafiyar al’umma cikin hatsari tare da tauye ingancin abincin da jama’a ke ci a kullum.

A yawancin yankunan ƙasar nan musamman karkara da gefen manyan tituna, manoma kan shanya amfanin gona da suka hada da rogo da masara da shinkafa da wake da barkono da tumatir da albasa da Agushi a bakin hanya domin su bushe bayan girbe su daga gona.

KARIN LABARAI:https://tsthausa.com/agwamnatin-tinubu-ta-janye-kiranta-ga-yan-najeriya-na-su-fara-azumin-kwana-uku-saboda-karancin-abinci-a-kasa/

TST Hausa ta rawaito cewa amfani da wannan hanya ta zama ruwan dare sakamakon talauci,da rashin kayan busarwa na zamani da kuma raunin kayan aikin bayan girbi.

Sai dai masana sun bayyana cewa, yayin da motocin da sauran ababan hawa ke wucewa a kan hanyoyi, kura mai ɗauke da hayakin mota,da datti da ƙananan sinadarai masu cutarwa na sauka kai tsaye kan wadannan amfanin gona.

Sun ce hakan na iya janyo gurɓatewar kayan abincin sannan ƙwayoyin cuta ka iya shiga musamman kananan ƙarafa da ido baya iya gani da wasu sinadarai da ke iya illata lafiyar dan Adam.

A cewar masana, ci gaba da cin irin wannan abinci na dogon lokaci na iya haddasa matsalolin lafiya musamman ga yara,da mata masu juna biyu da tsofaffi, ko da kuwa ba a ganin illa nan take.

Sun kuma nuna cewa wannan dabi’a na iya ƙara yawaitar cututtuka da ba a gano musabbabinsu da wuri.

A wurare da dama da ake shanya amfanin gona, a kan hango awakai da kaji suna yawo suna taka su.

Wannan yanayi ya ƙara nuna irin barazanar tsafta da ke tattare da al’adar busar da kayan gona a bakin hanya.

Wata masaniyar abinci mai gina jiki, Mrs. Helen Okorie, ta bayyana matuƙar damuwa kan lamarin, inda ta ce duk lokacin da dabbobi suka taka ko suka yi mu’amala da abinci, suna shigar da ƙwayoyin cuta, tsutsotsi da kuma najasa, abin da ke mayar da abincin haɗari ga lafiyar dan Adam.

Ta bayyana cewa cin irin wannan abinci na iya haddasa cututtuka iri-iri, musamman ga yara, mata masu juna biyu da tsofaffi, tare da kira ga manoma da ’yan kasuwa da su ɗauki hanyoyin busarwa masu tsafta domin kare lafiyar jama’a.

KARIN LABARAI:https://tsthausa.com/farashin-kayan-abinci-ya-sauka-sosai-amma-takin-zamani-da-zamuyi-amfani-da-shi-yanzu-yafi-karfinmu-manoma/

Baya ga barazanar lafiya, masana sun ce shanya amfanin gona a bakin hanya na rage daraja,da tsafta da ingancin kayan gona, lamarin da ke hana su cika ƙa’idojin tsaron abinci da ake bukata a manyan kasuwanni da ma kasashen waje.

Wannan na kawo cikas ga bunƙasar kasuwancin noma da ƙoƙarin fitar da kayan gona zuwa waje.

Masana sun shawarci manoma da ’yan kasuwa da su daina amfani da bakin hanya wajen busar da amfanin gona, su koma hanyoyi masu aminci kamar rumfunan busarwa, tabarmomi da aka ɗaga daga ƙasa, ko injinan busarwa na zamani. Sun kuma yi kira ga gwamnati a matakai daban-daban, tare da ƙungiyoyi masu zaman kansu, da su zuba jari a fannin kayan aikin bayan girbi, domin kare lafiyar jama’a, rage asarar amfanin gona da inganta harkar noma a Najeriya.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

January 14, 2026

Tinubu Naira 10,400 kacal ya warewa kowane ɗan Najeriya a fannin lafiyarsa cikin kasafin kuɗin 2026 – NMA

December 29, 2025

Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

November 2, 2025

Abinda zai faru ga wanda yake cin Ayaba a duk safiya – Farfesa Lateef

July 25, 2025
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Kwanaki 10 na Ƙarshen Ramadan: Limamin Masallacin Annabi Ya Yi Muhimmin Kira ga Musulmi

March 6, 2026

Majalisar Dokokin Kano Ta Fara Shirin Tsige Mataimakin Gwamna Aminu Abdussalam Gwarzo

March 5, 2026

Yanzu Yanzu :Saudiyya Ta Takaita Wa’adin Amfani da Bizar Umarah Zuwa Kwanaki 30 Maimakon Wata 3

March 1, 2026

Gwamnatin Kano ta kwato motocin Tsaffin kwamishinonin da suka bi tsarin Kwankwaso

February 26, 2026

Hajj 2026: Hukumar Alhazan Kano ta sanar da ranar fara Jigilan Maniyata zuwa Saudiyya

February 25, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.