Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    Rarara Ya ce suna da Magoya baya sama da Miliyan 6 a Arewa

    September 3, 2026

    Bai Kamata Malamai Su Rika Kafirta Masu Yin Maulidi Ba — Dan Azumi Gwarzo

    September 3, 2026

    Kwamishinan Borno Ya Nemi Afuwa Kan Barazanar Datse Yatsun Wanda Yaki Dangwalawa APC a 2027

    September 2, 2026

    Shugaban Asibitin Best Choice Ya Taya Gwamnan Kano da Al’ummar Jihar Murnar Maulidin Annabi SAW

    September 2, 2026

    Anyi Bikin Takutaha Din Cikin Tsaurara Matakan Tsaro

    September 1, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Kwamishinan Ya Yi Ikirarin Ne A lokacin Kaddamar Da Yakin Zaben Tinubu

    August 31, 2026

    Wasu ‘Yan Siyasa a Kano Sun Shawarci Kwankwaso Ya Koma PRP Ko Ya Huce Haushi

    June 26, 2026

    Kotu ta soke hukuncin da Ya bai wa NDC matsayin halastacciyar Jam’iyyar Siyasa a Najeriya

    June 26, 2026

    Jar Hula Dai Ta Malam Aminu Kano Ce, Don Haka Ba Za Mu Cire Ta Ba — Gwamna Yusuf

    June 25, 2026

    Na Rungumi Kaddara kan Rasa Takarar Kujerar Majalisar Tarayya a Gezawa da Gabasawa – Hon. Dan Malam

    May 8, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    Yan Bindiga Sunyi garkuwa da ’yan uwan Mataimakin Gwamnan Sokoto

    May 1, 2026

    An Kama Budurwa da Kunkuru 30 a Filin Jirgin Sama Ta Na Ƙoƙarin Shiga Jirgi da Su

    April 30, 2026

    A Wasan Hausa na koyi yadda ake sace Mutane – In ji Matashin da DSS suka kama a Kano

    February 13, 2026

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Kamfanin Milo Ya Tallafa wa Masu Sana’ar Shayi 2,000 da Kayan Aiki a Kano da Jos

    August 23, 2026

    Gwamna Yusuf Ya Tallafa wa Matasa 1,116 Masu Tallace-Tallace da Masu Faci da Jarin Naira Dubu 50 Kowannensu

    July 23, 2026

    Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

    January 22, 2026

    Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

    November 19, 2025

    Masanin Kimiyyar Yanayi Daga Kano Dr. Salisu Ya Shiga Jerin Fitattun Masu Bincike na Duniya

    August 18, 2026

    Ya ce Yana Daukar Daliban A Matsayin ‘Ya ‘Yansa

    August 13, 2026

    Sabon Albashin Zai Fara Aiki A Watan Satumba

    August 10, 2026

    Na Amince Gwamna Yusuf Ya Kafa Tarihi a Bangaren Ilimi a Kano — In Ji Tsohon Kwamishinan Ilimi, Hon.Sunusi Kiru

    July 19, 2026

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Gwamnan ya kai Ziyarar ne Cikin Dare.

    August 16, 2026

    Likitoci Su Daina Ƙaura Zuwa Ƙasashen Waje, Najeriya Na Buƙatar Su – Dr. Habib

    July 23, 2026

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    “ADC Ba Ta Da Karfin Kuri’a a Kudu maso Yamma, Atiku Ya Kamata Ya San Da Haka” — Hon Shehu Isah

    August 16, 2026

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Rarara Ya ce suna da Magoya baya sama da Miliyan 6 a Arewa

    September 3, 2026

    Bai Kamata Malamai Su Rika Kafirta Masu Yin Maulidi Ba — Dan Azumi Gwarzo

    September 3, 2026

    Kwamishinan Borno Ya Nemi Afuwa Kan Barazanar Datse Yatsun Wanda Yaki Dangwalawa APC a 2027

    September 2, 2026

    Shugaban Asibitin Best Choice Ya Taya Gwamnan Kano da Al’ummar Jihar Murnar Maulidin Annabi SAW

    September 2, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » An shiryawa Alhazan Kano yadda ake aikin Hajji a aikace kafin fara tashi zuwa Saudiyya
Labarai

An shiryawa Alhazan Kano yadda ake aikin Hajji a aikace kafin fara tashi zuwa Saudiyya

By tstMay 10, 20262 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 20260510 111336 731
1-4024x1784-1-0-{}-0-12#

Hukumar Jin daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta gudanar da aikin koyar da aikin hajji a aikace ga maniyyatan Kano aikin domin tabbatar da sun fahimci muhimman rukunan aikin Hajji kafin tafiya ƙasa mai tsarki.

Koyar da aikin wanda ya gudana a sansanin Alhazai ya haɗa da koyar da alhazai yadda ake sanya harami,da gudanar da ɗawafi a Ka’aba, yin Sa’ayi tsakanin Safa da Marwa, tsayuwar Arfa, kwana a Muzdalifa da Mina, tare da yadda ake jifar jamarori kamar yadda addinin Musulunci ya tanada.

A jawabin Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf wanda Mataimakinsa Alhaji Murtala Sule Garo ya wakilta,Gwamnan ta nemi mahajjatan da su girmama dokokin kasar Saudiyya.

Murtala Sule Garo ya bayyana cewa gwamnatin Kano ta ɗauki matakan da suka dace domin tabbatar da jin daɗi da walwalar alhazan jihar yayin gudanar da aikin Hajjin bana.

Ya ce tuni gwamnan jihar Kano ya amince da baiwa kowanne maniyaci kyautar Riyal 200 da Hirami domin kyautata musu.

Ya ce gwamnatin Kano za ta ci gaba da tallafa wa hukumar alhazai tare da samar da duk abin da ake buƙata domin tabbatar da alhazan jihar sun gudanar da ibadunsu cikin sauƙi da kwanciyar hankali.

Shi ma da yake nasa jawabin, Shugaban Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano, Alhaji Abubakar Ibrahim Matawalle ya bayyana cewa an shirya horaswar ne domin bai wa maniyyata cikakkiyar fahimta kan yadda ake gudanar da aikin Hajji yadda ya kamata.

Ya kuma tabbatar dace babu wani mahajjaci da bai samu Visa ba a Kano.

Ya ce hukumar ta samar da malamai da jami’ai masu ƙwarewa domin jagorantar alhazai tare da wayar musu kai kan muhimmancin bin dokoki, haƙuri da haɗin kai a lokacin aikin Hajji.

Malaman addini da jami’an hukumar sun kuma yi amfani da misalai da kwaikwayo wajen bai wa maniyyatan cikakkiyar fahimta kan yadda ake gudanar da aikin Hajji tare da gujewa kura-kurai da ka iya tasowa yayin gudanar da ibadar.

Wasu daga cikin mahalarta taron sun bayyana jin daɗinsu kan yadda aka shirya horaswar, suna masu cewa hakan ya ƙara musu ilimi da kwarin gwiwa kafin tafiya ƙasar Saudiyya.

Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta kuma buƙaci alhazai su kasance masu haƙuri, biyayya da kiyaye dokokin ƙasar Saudiyya domin gudanar da aikin Hajji cikin nasara da kwanciyar hankali.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Rarara Ya ce suna da Magoya baya sama da Miliyan 6 a Arewa

September 3, 2026

Bai Kamata Malamai Su Rika Kafirta Masu Yin Maulidi Ba — Dan Azumi Gwarzo

September 3, 2026

Kwamishinan Borno Ya Nemi Afuwa Kan Barazanar Datse Yatsun Wanda Yaki Dangwalawa APC a 2027

September 2, 2026

Shugaban Asibitin Best Choice Ya Taya Gwamnan Kano da Al’ummar Jihar Murnar Maulidin Annabi SAW

September 2, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Rarara Ya ce suna da Magoya baya sama da Miliyan 6 a Arewa

September 3, 2026

Bai Kamata Malamai Su Rika Kafirta Masu Yin Maulidi Ba — Dan Azumi Gwarzo

September 3, 2026

Kwamishinan Borno Ya Nemi Afuwa Kan Barazanar Datse Yatsun Wanda Yaki Dangwalawa APC a 2027

September 2, 2026

Shugaban Asibitin Best Choice Ya Taya Gwamnan Kano da Al’ummar Jihar Murnar Maulidin Annabi SAW

September 2, 2026

Anyi Bikin Takutaha Din Cikin Tsaurara Matakan Tsaro

September 1, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.