Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    Rarara Ya ce suna da Magoya baya sama da Miliyan 6 a Arewa

    September 3, 2026

    Bai Kamata Malamai Su Rika Kafirta Masu Yin Maulidi Ba — Dan Azumi Gwarzo

    September 3, 2026

    Kwamishinan Borno Ya Nemi Afuwa Kan Barazanar Datse Yatsun Wanda Yaki Dangwalawa APC a 2027

    September 2, 2026

    Shugaban Asibitin Best Choice Ya Taya Gwamnan Kano da Al’ummar Jihar Murnar Maulidin Annabi SAW

    September 2, 2026

    Anyi Bikin Takutaha Din Cikin Tsaurara Matakan Tsaro

    September 1, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Kwamishinan Ya Yi Ikirarin Ne A lokacin Kaddamar Da Yakin Zaben Tinubu

    August 31, 2026

    Wasu ‘Yan Siyasa a Kano Sun Shawarci Kwankwaso Ya Koma PRP Ko Ya Huce Haushi

    June 26, 2026

    Kotu ta soke hukuncin da Ya bai wa NDC matsayin halastacciyar Jam’iyyar Siyasa a Najeriya

    June 26, 2026

    Jar Hula Dai Ta Malam Aminu Kano Ce, Don Haka Ba Za Mu Cire Ta Ba — Gwamna Yusuf

    June 25, 2026

    Na Rungumi Kaddara kan Rasa Takarar Kujerar Majalisar Tarayya a Gezawa da Gabasawa – Hon. Dan Malam

    May 8, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    Yan Bindiga Sunyi garkuwa da ’yan uwan Mataimakin Gwamnan Sokoto

    May 1, 2026

    An Kama Budurwa da Kunkuru 30 a Filin Jirgin Sama Ta Na Ƙoƙarin Shiga Jirgi da Su

    April 30, 2026

    A Wasan Hausa na koyi yadda ake sace Mutane – In ji Matashin da DSS suka kama a Kano

    February 13, 2026

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Dangote yace Yan Najeriya za su yi Dariya

    September 12, 2026

    Kamfanin Milo Ya Tallafa wa Masu Sana’ar Shayi 2,000 da Kayan Aiki a Kano da Jos

    August 23, 2026

    Gwamna Yusuf Ya Tallafa wa Matasa 1,116 Masu Tallace-Tallace da Masu Faci da Jarin Naira Dubu 50 Kowannensu

    July 23, 2026

    Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

    January 22, 2026

    Masanin Kimiyyar Yanayi Daga Kano Dr. Salisu Ya Shiga Jerin Fitattun Masu Bincike na Duniya

    August 18, 2026

    Ya ce Yana Daukar Daliban A Matsayin ‘Ya ‘Yansa

    August 13, 2026

    Sabon Albashin Zai Fara Aiki A Watan Satumba

    August 10, 2026

    Na Amince Gwamna Yusuf Ya Kafa Tarihi a Bangaren Ilimi a Kano — In Ji Tsohon Kwamishinan Ilimi, Hon.Sunusi Kiru

    July 19, 2026

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Gwamnan ya kai Ziyarar ne Cikin Dare.

    August 16, 2026

    Likitoci Su Daina Ƙaura Zuwa Ƙasashen Waje, Najeriya Na Buƙatar Su – Dr. Habib

    July 23, 2026

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    “ADC Ba Ta Da Karfin Kuri’a a Kudu maso Yamma, Atiku Ya Kamata Ya San Da Haka” — Hon Shehu Isah

    August 16, 2026

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Dangote yace Yan Najeriya za su yi Dariya

    September 12, 2026

    Rarara Ya ce suna da Magoya baya sama da Miliyan 6 a Arewa

    September 3, 2026

    Bai Kamata Malamai Su Rika Kafirta Masu Yin Maulidi Ba — Dan Azumi Gwarzo

    September 3, 2026

    Kwamishinan Borno Ya Nemi Afuwa Kan Barazanar Datse Yatsun Wanda Yaki Dangwalawa APC a 2027

    September 2, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Hukumar KSSSMB na yiwa sabon shugabanta Gwarzo maraba ,Amma ba za’a manta da gudun mowar Dr. Bello Shehu ba – Nababa
Ilimi

Hukumar KSSSMB na yiwa sabon shugabanta Gwarzo maraba ,Amma ba za’a manta da gudun mowar Dr. Bello Shehu ba – Nababa

By tstDecember 16, 20244 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 20241216 WA0033

Daga Adamu Muhammad Nababa.

GUGUWA A CIKIN KAFO SHAYI !!!

Lallai ranar Lahadi 15 /12/2024 rana ce mai tarihi da haske a bangaren Ilimi a Kano gata Kuma tazo ƙarshen mako wacce ta dace da ranar karshen ta hutun da su kansu dalibai keyi.

A bangarena nima na himmatu da hutun karshen mako Ina karanta jaridu kawai Sai idona ya tsinci kanun jaridar Daily Nigerian da Jaafar Jaafar ya wallafa na cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya sauyawa wasu shugabanni wuraren aikinsu hakan yasa na gyara zama sosai.

Ba a gama mantawa da abinda ya faru ba na ranar Alhamis wato sauye-sauyen da aka samu a Majalisar zartaswa ta gwamna inda Gwamna ya ba wa irin su Sagagi da Bichi takalma su saka su kara gaba.

Sai kwatsam Kuma wani abokin aikina ya kira ni ya ce an samu canji a wasu hukumomin jihar da Gwamna ya sakeyi.

Sai ya aiko min da Sanarwa na Jaridu suka wallafa cewa an dauke Kabiru Ado Zakirai, daga hukumar kula da makarantun sakandire ta kano wato KSSSMB zuwa dakin karatu na gwamnatin jiha.

Kafin na tambayeshi wa aka kawo kuma,sai ya turon sunan Hon Rabiu Sale Gwarzo da zai maye gurbinsa.

Samun labarin hakan sai naji kamar wani juyin mulki akayi a kasar da ake mulkin kama karya.

A zahirin gaskiya bamuyi mamaki ba Kuma dama mun dade Muna cewa kamar wanda ya tafi, bai shirya ba,ya karbi matsayin da aka bashi Wasu ma na zargin bai dace ba kuma bai cancanta ba.

Bugu da kari dan kadan ya sani game da Hukumar, haka abubuwa sukaita tafiya har saida shi kansa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya fahimci matsalar da kansa.

Wannan hukuma ta KSSSMB ba hukuma bace da za’ayi wasa da ita ba .

JAGORANCIN JAGORA

Ina da sha’awa ta musamman kan wannan rubutu domin kuwa Zakirai ya kasa baiwa KSSSMB shugabancin da ake bukata domin hukumar ta cimma muradun ilimi da aka sa gaba.

Duk yadda ake bashi shawarwari yaki dauka saboda ma daukar kansa yake kamar Wanda ya kware a bangaren ilimi ,to Amma abinda muka sani shine komai nisan gona akwai kunyar karshe Kuma yau anga kunyar karshe

WACCE RAWA SHUGABANNNI HUKUMAR KSSSMB SUKA TAKA A BAYA?

Hukumar KSSSMB ta doru akan saiti bayan da ta hadu da mai jini a jika dan shekara 41 mai karatun digiri na uku (PhD) Wanda Kuma ba kowa bane illa Dr Bello Shehu wanda kuma yasan makamar aiki yayi duk mai yiyuwa wajen daga darajar hukumar ta KSSSMB.

Kafin zuwan Dr Bello Shehu, hukumar ta kuma samu Shugaba irinsa mai digirin digirgir Wato Dr Husaini Abdullahi Ganduje,Kuma Shima anga irin rawar da ya taka wajen daga darajar hukumar.

Hukumar ta KSSSMB ba kuma zata manta da gudun mowar da Hon Habib Hassan El-Yakub ya taka wajen ciyar da Hukumar gaba kasancewarsa Shima goga ne yasan hanya irinsu Dr Bello Shehu.

SAUYI BA TSAMMANI

A wannan lokaci bayan hukumar ta KSSSMB ta dauki tsawon shekara daya da watanni tana cikin wani hali,a gefe daya kuma ana ta yiwa gwamna rufa rufa a bangaren Ilimi,sai kwatsam ya gwamna ya gaggauta ceto bangaren Ilimi baki dayansa daga neman lalacewar da ya dauko aka sauya Shugaban hukumar ta KSSSMB bayan shi kansa kwamishinan ilimi na Kano da aka sauya .

To me ya ragewa hukumar a yanzu shine sai a sake zuba Ido dan ganin abinda Sabon shugabanta Hon Rabiu Sale Gwarzo yazo dashi .

Wasu na ganin da gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf bai gaggauta ceto ilimin kano daga neman durkushewa ba to fah da duk burin gwamnan na fifita ilimi zai kare ne wajen fifita kashin Kai daga wasu da ake ganin shafaffu da mai ne musamman yadda ya ware kaso 31 cikin dari a kasafin kudin shekarar 2025 da sai shekarar ta kare Babu abin Azo a gani.

Tunasarwa ga duk Wanda zai rike hukumar KSSSMB da sauran hukumomin ilimi su gane cewa ilimi rai ne dashi kana shakeshi sai jiki ya gane .

Na gode

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Masanin Kimiyyar Yanayi Daga Kano Dr. Salisu Ya Shiga Jerin Fitattun Masu Bincike na Duniya

August 18, 2026

Ya ce Yana Daukar Daliban A Matsayin ‘Ya ‘Yansa

August 13, 2026

Sabon Albashin Zai Fara Aiki A Watan Satumba

August 10, 2026

Na Amince Gwamna Yusuf Ya Kafa Tarihi a Bangaren Ilimi a Kano — In Ji Tsohon Kwamishinan Ilimi, Hon.Sunusi Kiru

July 19, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Dangote yace Yan Najeriya za su yi Dariya

September 12, 2026

Rarara Ya ce suna da Magoya baya sama da Miliyan 6 a Arewa

September 3, 2026

Bai Kamata Malamai Su Rika Kafirta Masu Yin Maulidi Ba — Dan Azumi Gwarzo

September 3, 2026

Kwamishinan Borno Ya Nemi Afuwa Kan Barazanar Datse Yatsun Wanda Yaki Dangwalawa APC a 2027

September 2, 2026

Shugaban Asibitin Best Choice Ya Taya Gwamnan Kano da Al’ummar Jihar Murnar Maulidin Annabi SAW

September 2, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.