Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Labaran Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Sauyin Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    HUDUBA:Dalilin sanya sunan AL-IKHLAS ga sabon Masallacin Juma’a na Sharada,Shine Tunawa jama’a Aiki Don Allah – Farfesa Mansur Yelwa

    November 14, 2025

    Ina Girmama Doka da Hukumomi, Dan haka Dole Ne A Yi Abin Da Ya Dace – In ji Wike

    November 13, 2025

    Tinubu ya Dakatar Da Sabon Haraji Kan Man Fetur na Kaso 15 cikin 100 Ba tare da Bata lokaci ba

    November 13, 2025

    Sojojin da aka ga munyi Hatsaniya da su ,Barazanar harbi na suka yi ,Shiyasa na Fusata – In ji Wike

    November 11, 2025

    Yan Sandan Najeriya sunfi Kare Lafiyar Yan Siyasa da Attajirai Fiye da Talakawa – Rahoton EU

    November 11, 2025
  • Labaran Ketare

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025

    Kwan Kaji yayi tashin goron zabi a Amurika,kuma Joe Biden keda hannu – Inji Trump

    March 5, 2025
  • Siyasa

    Tinubu ne uban gida na a siyasa,ba El-Rufai ba,ban iya butulci ba – Gwamnan Kaduna Sani

    September 7, 2025

    Zargin Kofa na neman cefanar da ’yancin Kwankwaso a wajen Tinubu ba tare da yardarsa ba,ta sa muka koreshi – Nagoda

    September 7, 2025

    An yaudare ni da cin Amanata a 2015 – Inji Jonathan

    September 5, 2025

    2027:Matasan Najeriya sun nemi gwamnan Bauchi Bala Muhammad ya fito takarar Shugabancin Ƙasa

    August 28, 2025

    Nasarar da APC ta samu a zaɓen cike gibi a Kano,ya nuna Barau yana da tasiri a siyasar jihar- Inji Shehu Direba

    August 17, 2025
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Sauyin Yanayi
  • Tsaro

    Yan Najeriya su koyi kokawa da Dambe domin kare kansu daga yan bindiga -Inji Christopher Musa

    August 23, 2025

    Masu kwacen waya sun kashe wani dalibi dan Aji uku a Jami’ar Bayero dake Kano

    August 7, 2025

    Matashin da yayi yunkurin rungumar Tinubu a Kaduna,yana da matsalar kwakwalwa -Inji yan sanda

    June 20, 2025

    Fadan Daba a Kano siyasa ce ,daga yan adawa domin batawa gwamnati suna – Gwamnatin Kano

    June 14, 2025

    Yan Jarida na bada gudun mowa kan barazanar tsaro a Najeriya – Inji gwamnatin tarayya

    April 17, 2025
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Gwamna Yusuf Ya Nemi Gwamnatin Tarayya Ta Kawo Manufofin Taimakon Manoma da Ƙarfafa Masana’antu

    September 23, 2025

    Bankin Jaiz ya lashe kyautar bankin musulunci da yafi kowanne banki kyautatawa yan Najeriya a 2025

    September 13, 2025

    Ginshikin Ilimi da muka gina ne ya haifar da nasarar daliban Kano a NECO – In ji tsohuwar Gwamnatin Ganduje

    September 17, 2025

    NECO 2025: Kano ta fi kowace jiha nasara, gyare-gyaren Gwamna Yusuf a bangaren Ilimi sun bayyana – Sunusi Bature

    September 17, 2025

    Gwamnatin Kano ta yi barazanar rufe makarantu masu zaman kansu da suka kara kuɗin makaranta

    September 11, 2025

    Yanzu Yanzu:Gwamnatin Kano ta ware naira biliyan 3 domin biyan Jarabawar NECO ga daliban jihar

    May 9, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Jami’an tsaro sunyi awon gaba da mawakin dake yiwa Alassan Ado Doguwa da Sanata Kawu Sumaila waka

    December 19, 2024

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Abinda zai faru ga wanda yake cin Ayaba a duk safiya – Farfesa Lateef

    July 25, 2025

    Asibitin Best Choice zai fara babban aikin tiyata akan ragin kaso 50 cikin 100 ga marasa lafiya

    July 7, 2025

    Gwamnatin Kano ta kaddamar da aikin kashe Ɓerayen Garum Malam

    April 17, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    HUDUBA:Dalilin sanya sunan AL-IKHLAS ga sabon Masallacin Juma’a na Sharada,Shine Tunawa jama’a Aiki Don Allah – Farfesa Mansur Yelwa

    November 14, 2025

    Ina Girmama Doka da Hukumomi, Dan haka Dole Ne A Yi Abin Da Ya Dace – In ji Wike

    November 13, 2025

    Tinubu ya Dakatar Da Sabon Haraji Kan Man Fetur na Kaso 15 cikin 100 Ba tare da Bata lokaci ba

    November 13, 2025

    Sojojin da aka ga munyi Hatsaniya da su ,Barazanar harbi na suka yi ,Shiyasa na Fusata – In ji Wike

    November 11, 2025
TST HAUSATST HAUSA
Home » Hukumar KSSSMB na yiwa sabon shugabanta Gwarzo maraba ,Amma ba za’a manta da gudun mowar Dr. Bello Shehu ba – Nababa
Ilimi

Hukumar KSSSMB na yiwa sabon shugabanta Gwarzo maraba ,Amma ba za’a manta da gudun mowar Dr. Bello Shehu ba – Nababa

By tstDecember 16, 20244 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 20241216 WA0033

Daga Adamu Muhammad Nababa.

GUGUWA A CIKIN KAFO SHAYI !!!

Lallai ranar Lahadi 15 /12/2024 rana ce mai tarihi da haske a bangaren Ilimi a Kano gata Kuma tazo ƙarshen mako wacce ta dace da ranar karshen ta hutun da su kansu dalibai keyi.

A bangarena nima na himmatu da hutun karshen mako Ina karanta jaridu kawai Sai idona ya tsinci kanun jaridar Daily Nigerian da Jaafar Jaafar ya wallafa na cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya sauyawa wasu shugabanni wuraren aikinsu hakan yasa na gyara zama sosai.

Ba a gama mantawa da abinda ya faru ba na ranar Alhamis wato sauye-sauyen da aka samu a Majalisar zartaswa ta gwamna inda Gwamna ya ba wa irin su Sagagi da Bichi takalma su saka su kara gaba.

Sai kwatsam Kuma wani abokin aikina ya kira ni ya ce an samu canji a wasu hukumomin jihar da Gwamna ya sakeyi.

Sai ya aiko min da Sanarwa na Jaridu suka wallafa cewa an dauke Kabiru Ado Zakirai, daga hukumar kula da makarantun sakandire ta kano wato KSSSMB zuwa dakin karatu na gwamnatin jiha.

Kafin na tambayeshi wa aka kawo kuma,sai ya turon sunan Hon Rabiu Sale Gwarzo da zai maye gurbinsa.

Samun labarin hakan sai naji kamar wani juyin mulki akayi a kasar da ake mulkin kama karya.

A zahirin gaskiya bamuyi mamaki ba Kuma dama mun dade Muna cewa kamar wanda ya tafi, bai shirya ba,ya karbi matsayin da aka bashi Wasu ma na zargin bai dace ba kuma bai cancanta ba.

Bugu da kari dan kadan ya sani game da Hukumar, haka abubuwa sukaita tafiya har saida shi kansa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya fahimci matsalar da kansa.

Wannan hukuma ta KSSSMB ba hukuma bace da za’ayi wasa da ita ba .

JAGORANCIN JAGORA

Ina da sha’awa ta musamman kan wannan rubutu domin kuwa Zakirai ya kasa baiwa KSSSMB shugabancin da ake bukata domin hukumar ta cimma muradun ilimi da aka sa gaba.

Duk yadda ake bashi shawarwari yaki dauka saboda ma daukar kansa yake kamar Wanda ya kware a bangaren ilimi ,to Amma abinda muka sani shine komai nisan gona akwai kunyar karshe Kuma yau anga kunyar karshe

WACCE RAWA SHUGABANNNI HUKUMAR KSSSMB SUKA TAKA A BAYA?

Hukumar KSSSMB ta doru akan saiti bayan da ta hadu da mai jini a jika dan shekara 41 mai karatun digiri na uku (PhD) Wanda Kuma ba kowa bane illa Dr Bello Shehu wanda kuma yasan makamar aiki yayi duk mai yiyuwa wajen daga darajar hukumar ta KSSSMB.

Kafin zuwan Dr Bello Shehu, hukumar ta kuma samu Shugaba irinsa mai digirin digirgir Wato Dr Husaini Abdullahi Ganduje,Kuma Shima anga irin rawar da ya taka wajen daga darajar hukumar.

Hukumar ta KSSSMB ba kuma zata manta da gudun mowar da Hon Habib Hassan El-Yakub ya taka wajen ciyar da Hukumar gaba kasancewarsa Shima goga ne yasan hanya irinsu Dr Bello Shehu.

SAUYI BA TSAMMANI

A wannan lokaci bayan hukumar ta KSSSMB ta dauki tsawon shekara daya da watanni tana cikin wani hali,a gefe daya kuma ana ta yiwa gwamna rufa rufa a bangaren Ilimi,sai kwatsam ya gwamna ya gaggauta ceto bangaren Ilimi baki dayansa daga neman lalacewar da ya dauko aka sauya Shugaban hukumar ta KSSSMB bayan shi kansa kwamishinan ilimi na Kano da aka sauya .

To me ya ragewa hukumar a yanzu shine sai a sake zuba Ido dan ganin abinda Sabon shugabanta Hon Rabiu Sale Gwarzo yazo dashi .

Wasu na ganin da gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf bai gaggauta ceto ilimin kano daga neman durkushewa ba to fah da duk burin gwamnan na fifita ilimi zai kare ne wajen fifita kashin Kai daga wasu da ake ganin shafaffu da mai ne musamman yadda ya ware kaso 31 cikin dari a kasafin kudin shekarar 2025 da sai shekarar ta kare Babu abin Azo a gani.

Tunasarwa ga duk Wanda zai rike hukumar KSSSMB da sauran hukumomin ilimi su gane cewa ilimi rai ne dashi kana shakeshi sai jiki ya gane .

Na gode

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Ginshikin Ilimi da muka gina ne ya haifar da nasarar daliban Kano a NECO – In ji tsohuwar Gwamnatin Ganduje

September 17, 2025

NECO 2025: Kano ta fi kowace jiha nasara, gyare-gyaren Gwamna Yusuf a bangaren Ilimi sun bayyana – Sunusi Bature

September 17, 2025

Gwamnatin Kano ta yi barazanar rufe makarantu masu zaman kansu da suka kara kuɗin makaranta

September 11, 2025

Yanzu Yanzu:Gwamnatin Kano ta ware naira biliyan 3 domin biyan Jarabawar NECO ga daliban jihar

May 9, 2025
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

HUDUBA:Dalilin sanya sunan AL-IKHLAS ga sabon Masallacin Juma’a na Sharada,Shine Tunawa jama’a Aiki Don Allah – Farfesa Mansur Yelwa

November 14, 2025

Ina Girmama Doka da Hukumomi, Dan haka Dole Ne A Yi Abin Da Ya Dace – In ji Wike

November 13, 2025

Tinubu ya Dakatar Da Sabon Haraji Kan Man Fetur na Kaso 15 cikin 100 Ba tare da Bata lokaci ba

November 13, 2025

Sojojin da aka ga munyi Hatsaniya da su ,Barazanar harbi na suka yi ,Shiyasa na Fusata – In ji Wike

November 11, 2025

Yan Sandan Najeriya sunfi Kare Lafiyar Yan Siyasa da Attajirai Fiye da Talakawa – Rahoton EU

November 11, 2025
Advertisement
© 2025 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.