Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    RAMADAN: Gwamnan Sokoto Aliyu ya bada umarnin Fara Biyan Ma’aikatan Jihar Albashin Fabareru nan Take

    February 12, 2026

    An Gudanar da Sallar Rokon Ruwa a Saudiyya

    February 12, 2026

    HAJJ 2026: Hukumar Alhazan Kano ta Sanar da Ranar Fara Allurar Rigakafi da Binciken Lafiyar Maniyyata

    February 7, 2026

    Najeriya ta Kashe Sama da Naira Tiriliyan 7 a Bangaren Wutar Lantarki, Amma har Yanzu Ana Fama da Duhu — Rahoto

    February 7, 2026

    HUDUBA:Matasan Yanzu Idon su ya Rufe da Neman Kudi, Shiyasa Suke Saka Kansu a Caca da Crypto – Dr. Abdullah Gadon Kaya

    February 6, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Majalisar Dokokin Kano ta Magantu kan Bukatar Mataimakin Gwamnan Jiha Aminu Gwarzo Ya yi Murabus

    January 31, 2026

    Shafin Kwankwasiyya Reporters a Facebook Ya Sauya Suna Zuwa Gida Gida Reporters

    January 26, 2026

    Yanzu Yanzu :Yan Majalisar Dokokin Rivers sun fara shirin Sauke Gwamnan jihar Fubara da Mataimakiyarsa daga Mulkin Jihar

    January 8, 2026

    Gwamna Yusuf Na da ‘Yancin Barin NNPP Zuwa APC kamar yadda Kwankwaso ya Bar PDP Zuwa NNPP – Shekarau

    January 6, 2026

    Dole ka daina tsoma Baki a harkokin APC, Ba zamu Bari Yadda ka Rusa PDP ka yiwa APC haka ba – Sakon Hotoro ga Wike

    January 6, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026

    An Sace Amarya da Kawayenta 14 a Sokoto ana Tsaka da Shagalin Biki Yau Lahadi

    November 30, 2025

    RASHIN TSARO: Gwamnonin Katsina da Plateau sun rufe makarantun jihar nan take

    November 21, 2025

    Yan Najeriya su koyi kokawa da Dambe domin kare kansu daga yan bindiga -Inji Christopher Musa

    August 23, 2025
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

    January 22, 2026

    Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

    November 19, 2025

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Marubuciyar Najeriya, Dr Asma’u Isah Maibasira, Ta Kaddamar da Littafin Jagoranci a Birtaniya

    February 7, 2026

    An yi taron Murnar cika shekaru 30 da samar da Cibiyar addini ta Usman bn Affan Gadon Kaya wacce Marigayi Sheikh Ja’afar ya Kafa

    February 1, 2026

    Wasika zuwa ga Gwamnan Kano kan bukatar Samar da Tsaro a makarantu ko Rufe su – Tsohon Kwamishinan Ilimi Sunusi Kiru

    November 24, 2025

    ASUU ga Gwamnati: Idan kuna da tsarin “ba aiki, ba albashi”, mu ma muna da “ba albashi, ba aiki

    November 17, 2025

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    Tinubu Naira 10,400 kacal ya warewa kowane ɗan Najeriya a fannin lafiyarsa cikin kasafin kuɗin 2026 – NMA

    December 29, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    RAMADAN: Gwamnan Sokoto Aliyu ya bada umarnin Fara Biyan Ma’aikatan Jihar Albashin Fabareru nan Take

    February 12, 2026

    An Gudanar da Sallar Rokon Ruwa a Saudiyya

    February 12, 2026

    Marubuciyar Najeriya, Dr Asma’u Isah Maibasira, Ta Kaddamar da Littafin Jagoranci a Birtaniya

    February 7, 2026

    HAJJ 2026: Hukumar Alhazan Kano ta Sanar da Ranar Fara Allurar Rigakafi da Binciken Lafiyar Maniyyata

    February 7, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Matashin da ake Zargi da Jagorantar Ta’addancin Dorayi, shine Ya Kone Matan Aure Biyu a Tudun Yola – In Ji Yan Sanda
Labarai

Matashin da ake Zargi da Jagorantar Ta’addancin Dorayi, shine Ya Kone Matan Aure Biyu a Tudun Yola – In Ji Yan Sanda

By tstJanuary 18, 20263 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
FB IMG 1768730207119

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano, a bisa umarnin da babban Sufeton ’Yan Sanda na kasa ya bayar IGP Kayode Adeolu Egbetokun, ta samu nasarar kama matasa uku da ake zargi da kisan wata matar Aure da yayanta guda shida a unguwar Chiranci Kwari dake karamar Hukumar Gwale a Kano.

A wani simame da yan sanda suka kai karkashin umarnin Kwamishinan ’Yan Sandan Jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori,yan sandan sun kama matasa uku da ake zargi su ne suka shirya aiwatar da wannan mummunan aiki na unguwar ta Chiranci.

KARIN LABARAI:https://tsthausa.com/rundunar-yan-sandan-najeriya-ta-ragewa-jamiinta-matsayi-saboda-bada-tsaro-ga-wani-mutum/

Wadanda aka kama sun hada dab Umar Auwalu mai shekaru 23, dan unguwar Sabuwar Gandu, da Isyaku Yakubu wanda aka fi sani da “Chebe”, mai shekaru 40, dan unguwar Sagagi, da Yakubu Abdulaziz wanda aka fi sani da “Wawo”, mai shekaru 21, dan unguwar Sabon Gida Sharada, Kano.

A wata Sanarwa da rundunar yan sandan Kano ta fitar ta ce an kama matasan ne a yayin wani sumame na musamman da aka gudanar daga karfe 10:00 na dare a ranar 17 ga Janairu, 2026 zuwa karfe 4:00 na asuba a ranar 18 ga Janairu, 2026.

Binciken farko ya nuna cewa babban wanda ake zargi, Umar Auwalu, wanda yake dan uwa ga matar da aka kashe (dan yayarta), ya amsa aikata laifin.

Haka kuma matashin Umar yace shine ya taba jagorantar kisan gilla ta hanyar kone wasu matan aure guda biyu a unguwar Tudun Yola, Kano.

TST Hausa ta rawaito cewa a ranar 14 ga watan Nuwamba na shekarar 2025 ne al’ummar unguwar Tudun Yola dake karamar hukumar Gwale a jihar Kano, suka tashi da jimamin mutuwar wasu matan aure biyu, da ake zargin wasu batagari ne suka yi musu kisan gilla sannan suka kunna wuta a gidan.

Rahotanni na cewa wadanda ake zargin sun shiga gidan fuskokinsu a rufe, inda suka dibi man fetur, a cikin injin janareta sannan suka kunna Wuta tare da sossokawa matan auren makamai a wasu sassan jikinsu.

Matan da aka halaka, sun hada da Hauwa’u Yakubu da kuma Zahra’u Aliyu, wadanda dukkansu mata ne ga, Alhaji Ashiru Shu’aibu Usaini.

Matashin dai bai musa ba ya amsa laifinsa a yanzu a wajen yan sanda.

KARI LABARAI:https://tsthausa.com/kisan-gillar-edoni-mutumin-kano-neba-zan-bari-a-cutar-da-kano-ba-ina-baiwa-kanawa-hakuri-inji-gwamnan-edo/

Abubuwan da rundunar ta samu daga hannun wadanda ake zargin sun hada da kayan sawa dake dauke da jini da wayoyin salula guda biyu mallakin marigayyar,da adda, da gora, da wasu kudade da ake zargin an kwace su daga wajen aikata laifin, da kuma wasu muggan makamai.

Bincike na ci gaba da gudana domin gano karin bayanai.

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta yabawa jami’anta abisa jajircewa,da kwazo da kwarewar jami’an tsaron da suka gudanar da wannan aiki, tare da gode wa al’ummar jihar bisa addu’o’i, goyon baya, hadin kai da bayanan sirri da suka bayar.

Rundunar ta tabbatar wa jama’a da kudirinta na ganin cewa duk masu aikata laifuka sun fuskanci hukunci bisa tanadin doka.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

RAMADAN: Gwamnan Sokoto Aliyu ya bada umarnin Fara Biyan Ma’aikatan Jihar Albashin Fabareru nan Take

February 12, 2026

An Gudanar da Sallar Rokon Ruwa a Saudiyya

February 12, 2026

HAJJ 2026: Hukumar Alhazan Kano ta Sanar da Ranar Fara Allurar Rigakafi da Binciken Lafiyar Maniyyata

February 7, 2026

Najeriya ta Kashe Sama da Naira Tiriliyan 7 a Bangaren Wutar Lantarki, Amma har Yanzu Ana Fama da Duhu — Rahoto

February 7, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

RAMADAN: Gwamnan Sokoto Aliyu ya bada umarnin Fara Biyan Ma’aikatan Jihar Albashin Fabareru nan Take

February 12, 2026

An Gudanar da Sallar Rokon Ruwa a Saudiyya

February 12, 2026

Marubuciyar Najeriya, Dr Asma’u Isah Maibasira, Ta Kaddamar da Littafin Jagoranci a Birtaniya

February 7, 2026

HAJJ 2026: Hukumar Alhazan Kano ta Sanar da Ranar Fara Allurar Rigakafi da Binciken Lafiyar Maniyyata

February 7, 2026

Najeriya ta Kashe Sama da Naira Tiriliyan 7 a Bangaren Wutar Lantarki, Amma har Yanzu Ana Fama da Duhu — Rahoto

February 7, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.