Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    HUDUBA: Idan Ka Ga ’Yan Siyasa na Tada Jijiyar Wuya, Bukatunsu Suke Karewa Ba Addini Ko Bukatun Jama’a ba – Dr. Abdallah Gadon Kaya

    April 24, 2026

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Aikin Tsaftar Muhalli na Karshen Wata Saboda Ziyarar Oluremi Tinubu

    April 24, 2026

    Majalisar Dattawa Ta Bukaci Dakatar Da Yakin Neman Zaɓen 2027 A Wasu Jihohin Arewa, Ciki Har Da Kano

    April 23, 2026

    Ministan Wutar Lantarki, Adebayo Adelabu, ya yi murabus

    April 22, 2026

    Zargin Badakalar Daukar Malamai: Jigo a APC Ya Kalubalanci Majalisar Kano Kan Fitar da Sunan Shugaban SUBEB Kafin Kammala Bincike

    April 21, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Ba Na Tsoron Kowa,Idan Ban Koma Majalisa ba, Ina Godiya ga Allah – Kawu Sumaila Ya Yi Martani Ga Masu Neman Maye Gurbinsa da Rurum

    April 26, 2026

    2027: Akwai Shakku Kan Dalilin Dawowar Rurum APC — Shehu Isa Driver

    April 26, 2026

    2027: Shugabannin Kananan Hukumomin Kano ta Kudu na Neman Maye Gurbin Kawu Sumaila da Rurum a Majalisar Dattawa

    April 26, 2026

    Majalisar Dokokin Kano ta Magantu kan Bukatar Mataimakin Gwamnan Jiha Aminu Gwarzo Ya yi Murabus

    January 31, 2026

    Shafin Kwankwasiyya Reporters a Facebook Ya Sauya Suna Zuwa Gida Gida Reporters

    January 26, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    A Wasan Hausa na koyi yadda ake sace Mutane – In ji Matashin da DSS suka kama a Kano

    February 13, 2026

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026

    An Sace Amarya da Kawayenta 14 a Sokoto ana Tsaka da Shagalin Biki Yau Lahadi

    November 30, 2025

    RASHIN TSARO: Gwamnonin Katsina da Plateau sun rufe makarantun jihar nan take

    November 21, 2025
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

    January 22, 2026

    Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

    November 19, 2025

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Ɗan Najeriya daga Kano ya shiga cikin manyan masana yanayi na duniya ,zai halarci taro a Caribbean

    April 28, 2026

    Har Yanzu Akwai Dama Ta Neman Daren Lailatul Qadr — Limamin Harami A Makkah Ya Ja Hankalin Musulmi A Juma’ar Karshe Ta Ramadan

    March 13, 2026

    Ayyukan Cigaban Ilimi a Kano Sun Wuce Zato, Gwamna Yusuf Ya Sauya Alkibla – Kwamared Waiya

    February 25, 2026

    Marubuciyar Najeriya, Dr Asma’u Isah Maibasira, Ta Kaddamar da Littafin Jagoranci a Birtaniya

    February 7, 2026

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    Tinubu Naira 10,400 kacal ya warewa kowane ɗan Najeriya a fannin lafiyarsa cikin kasafin kuɗin 2026 – NMA

    December 29, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Ɗan Najeriya daga Kano ya shiga cikin manyan masana yanayi na duniya ,zai halarci taro a Caribbean

    April 28, 2026

    Ba Na Tsoron Kowa,Idan Ban Koma Majalisa ba, Ina Godiya ga Allah – Kawu Sumaila Ya Yi Martani Ga Masu Neman Maye Gurbinsa da Rurum

    April 26, 2026

    2027: Akwai Shakku Kan Dalilin Dawowar Rurum APC — Shehu Isa Driver

    April 26, 2026

    2027: Shugabannin Kananan Hukumomin Kano ta Kudu na Neman Maye Gurbin Kawu Sumaila da Rurum a Majalisar Dattawa

    April 26, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Majalisar Dokokin Kano Ta Fara Shirin Tsige Mataimakin Gwamna Aminu Abdussalam Gwarzo
Labarai

Majalisar Dokokin Kano Ta Fara Shirin Tsige Mataimakin Gwamna Aminu Abdussalam Gwarzo

By tstMarch 5, 20262 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 20260305 WA0046

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta fara shirin sauke  Mataimakin Gwamnan Jihar, Aminu Abdussalam Gwarzo, daga mukaminsa bayan wani bincike da ta gudanar kan zarge-zargen da aka gabatar a kansa.

Majalisar ta kuma baiwa Mataimakin waadin mako biyu da yaje ya kare kansa.

Rahotanni sun nuna cewa majalisar ta ɗauki matakin ne bayan nazari da tantance rahoton binciken da aka gabatar gabanta, wanda ya shafi zarge-zargen da suka haɗa da saba wa dokokin aiki da kuma wasu batutuwa da suka danganci yadda ake tafiyar da harkokin ofishinsa a bangaren kudi.

A cewar shugaban masu rinjaye na majalisar Hon. Husain Lawan Dala ,majalisar, ta ɗauki matakin ne biyo bayan bin dukkan matakan doka da tsarin aiki na majalisar, domin tabbatar da gaskiya da kuma kare martabar gudanar da mulki a jihar.

Majalisar ta kuma jaddada cewa an gudanar da binciken ne cikin tsari da adalci, tare da ba dukkan bangarorin da abin ya shafa damar bayyana matsayinsu kafin yanke hukuncin.

Sai dai har zuwa lokacin hada wannan rahoto, ba a samu wata sanarwa a hukumance daga ofishin Mataimakin Gwamnan ba dangane da matakin da majalisar ta dauka. 

Ana sa ran cewa a cikin kwanaki masu zuwa za a samu karin bayanai daga bangarorin da abin ya shafa kan wannan lamari da ya dauki hankalin jama’a a Jihar Kano.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

HUDUBA: Idan Ka Ga ’Yan Siyasa na Tada Jijiyar Wuya, Bukatunsu Suke Karewa Ba Addini Ko Bukatun Jama’a ba – Dr. Abdallah Gadon Kaya

April 24, 2026

Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Aikin Tsaftar Muhalli na Karshen Wata Saboda Ziyarar Oluremi Tinubu

April 24, 2026

Majalisar Dattawa Ta Bukaci Dakatar Da Yakin Neman Zaɓen 2027 A Wasu Jihohin Arewa, Ciki Har Da Kano

April 23, 2026

Ministan Wutar Lantarki, Adebayo Adelabu, ya yi murabus

April 22, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Ɗan Najeriya daga Kano ya shiga cikin manyan masana yanayi na duniya ,zai halarci taro a Caribbean

April 28, 2026

Ba Na Tsoron Kowa,Idan Ban Koma Majalisa ba, Ina Godiya ga Allah – Kawu Sumaila Ya Yi Martani Ga Masu Neman Maye Gurbinsa da Rurum

April 26, 2026

2027: Akwai Shakku Kan Dalilin Dawowar Rurum APC — Shehu Isa Driver

April 26, 2026

2027: Shugabannin Kananan Hukumomin Kano ta Kudu na Neman Maye Gurbin Kawu Sumaila da Rurum a Majalisar Dattawa

April 26, 2026

HUDUBA: Idan Ka Ga ’Yan Siyasa na Tada Jijiyar Wuya, Bukatunsu Suke Karewa Ba Addini Ko Bukatun Jama’a ba – Dr. Abdallah Gadon Kaya

April 24, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.