Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    ICPC Za Ta Bi Diddigin Ayyukan Mazabu 105 na ‘Yan Majalisar Tarayya a Kano da Jigawa

    February 16, 2026

    RAMADAN: Hukumar Hisbah a Kano ta dakile badala mai taken “Bankwana da Shedan”, An kama Matasa 9

    February 16, 2026

    Tinubu ya bada umarnin binciken dalilin tashin gobarar kasuwar Singa a Kano

    February 15, 2026

    Gobarar Singa ta shafi daruruwan mutanan da Iya kasuwanci suka Sani, Mun Rasa dukiya ta sama da Naira Biliyan 5 – Yan Singa

    February 15, 2026

    Hukumar Alhazan Kano ta dakatar da Maniyata biyu yin Aikin Hajji saboda Rashin Lafiya

    February 15, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Majalisar Dokokin Kano ta Magantu kan Bukatar Mataimakin Gwamnan Jiha Aminu Gwarzo Ya yi Murabus

    January 31, 2026

    Shafin Kwankwasiyya Reporters a Facebook Ya Sauya Suna Zuwa Gida Gida Reporters

    January 26, 2026

    Yanzu Yanzu :Yan Majalisar Dokokin Rivers sun fara shirin Sauke Gwamnan jihar Fubara da Mataimakiyarsa daga Mulkin Jihar

    January 8, 2026

    Gwamna Yusuf Na da ‘Yancin Barin NNPP Zuwa APC kamar yadda Kwankwaso ya Bar PDP Zuwa NNPP – Shekarau

    January 6, 2026

    Dole ka daina tsoma Baki a harkokin APC, Ba zamu Bari Yadda ka Rusa PDP ka yiwa APC haka ba – Sakon Hotoro ga Wike

    January 6, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    A Wasan Hausa na koyi yadda ake sace Mutane – In ji Matashin da DSS suka kama a Kano

    February 13, 2026

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026

    An Sace Amarya da Kawayenta 14 a Sokoto ana Tsaka da Shagalin Biki Yau Lahadi

    November 30, 2025

    RASHIN TSARO: Gwamnonin Katsina da Plateau sun rufe makarantun jihar nan take

    November 21, 2025
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

    January 22, 2026

    Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

    November 19, 2025

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Marubuciyar Najeriya, Dr Asma’u Isah Maibasira, Ta Kaddamar da Littafin Jagoranci a Birtaniya

    February 7, 2026

    An yi taron Murnar cika shekaru 30 da samar da Cibiyar addini ta Usman bn Affan Gadon Kaya wacce Marigayi Sheikh Ja’afar ya Kafa

    February 1, 2026

    Wasika zuwa ga Gwamnan Kano kan bukatar Samar da Tsaro a makarantu ko Rufe su – Tsohon Kwamishinan Ilimi Sunusi Kiru

    November 24, 2025

    ASUU ga Gwamnati: Idan kuna da tsarin “ba aiki, ba albashi”, mu ma muna da “ba albashi, ba aiki

    November 17, 2025

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    Tinubu Naira 10,400 kacal ya warewa kowane ɗan Najeriya a fannin lafiyarsa cikin kasafin kuɗin 2026 – NMA

    December 29, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    ICPC Za Ta Bi Diddigin Ayyukan Mazabu 105 na ‘Yan Majalisar Tarayya a Kano da Jigawa

    February 16, 2026

    RAMADAN: Hukumar Hisbah a Kano ta dakile badala mai taken “Bankwana da Shedan”, An kama Matasa 9

    February 16, 2026

    Tinubu ya bada umarnin binciken dalilin tashin gobarar kasuwar Singa a Kano

    February 15, 2026

    Gobarar Singa ta shafi daruruwan mutanan da Iya kasuwanci suka Sani, Mun Rasa dukiya ta sama da Naira Biliyan 5 – Yan Singa

    February 15, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Har Yanzu yan Najeriya basu warke daga mulkin zaluncin PDP ba- Inji APC tare da rokon kada a sake zabarta a 2027
Siyasa

Har Yanzu yan Najeriya basu warke daga mulkin zaluncin PDP ba- Inji APC tare da rokon kada a sake zabarta a 2027

By tstFebruary 2, 20252 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
images (7) (31)

Jam’iyyar APC mai mulkin kasa tace jam’iyyar adawa ta PDP matsayinta na  jam’iyya wacce sannu a hankali ke rugujewa kowa ya kama gabansa ,amma acewar APCn a haka PDP ke kwadayin dawowa mulkin Najeriya a shekarar 2027.

Jam’iyyar ta APC ta bukaci ‘yan Najeriya da su tabbatar da cewa PDP ba ta dawo kan karagar mulki ba sakamakon yadda ta lalata makomar Najeriya a shekaru 16 data shafe tana mulki a baya.

Daraktan yada labarai na jam’iyyar APC na kasa, Bala Ibrahim ne ya yi wannan roko a wata hira da jaridar PUNCH.

Yace har Yanzu yan Najeriya basu warke daga mulkin zaluncin da PDP tayi daga shekarar 1999 zuwa 2015 ba.

APCn tace jam’iyya kamar PDP da bata iya mulkar kanta ba , kuma ace itace zata sake dawowa ta mulki kasa kamar Najeriya.

Yace akwai rikice rikice da yawa a cikin PDP da ba zata iya gyarawa ba kafin zaben 2027.

A halin da ake ciki dai tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar bai halarci taron sasanta rikicin cikin gida da manyan jiga-jigan jam’iyyar PDPn na shiyyar Arewa maso Gabas suka shirya a jihar Bauchi inda suka tattauna kan kokarin sasantawa da dabarun jam’iyyar.

Taron wanda aka gudanar a ranar Alhamis, ya samu halartar gwamnonin PDP uku na yankin.

Gwamnonin sun hada da gwamnan jihar Bauchi Bala Mohammed, wanda kuma shine Shugaban Kungiyar gwamnonin PDP na Najeriya da takwaransa na Taraba Dr Agbu Kefas, dana jihar Adamawa Governor, Ahmadu Fintiri.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Majalisar Dokokin Kano ta Magantu kan Bukatar Mataimakin Gwamnan Jiha Aminu Gwarzo Ya yi Murabus

January 31, 2026

Shafin Kwankwasiyya Reporters a Facebook Ya Sauya Suna Zuwa Gida Gida Reporters

January 26, 2026

Yanzu Yanzu :Yan Majalisar Dokokin Rivers sun fara shirin Sauke Gwamnan jihar Fubara da Mataimakiyarsa daga Mulkin Jihar

January 8, 2026

Gwamna Yusuf Na da ‘Yancin Barin NNPP Zuwa APC kamar yadda Kwankwaso ya Bar PDP Zuwa NNPP – Shekarau

January 6, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

ICPC Za Ta Bi Diddigin Ayyukan Mazabu 105 na ‘Yan Majalisar Tarayya a Kano da Jigawa

February 16, 2026

RAMADAN: Hukumar Hisbah a Kano ta dakile badala mai taken “Bankwana da Shedan”, An kama Matasa 9

February 16, 2026

Tinubu ya bada umarnin binciken dalilin tashin gobarar kasuwar Singa a Kano

February 15, 2026

Gobarar Singa ta shafi daruruwan mutanan da Iya kasuwanci suka Sani, Mun Rasa dukiya ta sama da Naira Biliyan 5 – Yan Singa

February 15, 2026

Hukumar Alhazan Kano ta dakatar da Maniyata biyu yin Aikin Hajji saboda Rashin Lafiya

February 15, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.