Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    HUDUBA: Abubuwa 10 da Haramun ne Aikatawa Ga Mamaci Ko da Ya Bar Wasiyya, Ciki Har da Zaman Makoki

    July 17, 2026

    Gwamna Yusuf Ya sanar da shirin Kafa Hukumar Kula da Mahauta a Kano

    July 16, 2026

    Hukumar Alhazan Kano ta Nemi Maniyatan Jihar Su Mika Naira Miliyan 8 A Matsayin Kudin Ajiyar Aikin Hajjin 2027

    July 12, 2026

    HUDUBA: Duk Wanda Ya Ƙi Biyayya Ko Ya Tozarta Iyayensa, Wallahi Sai Ya Tozarta — Dr. Abdullah Gadon Kaya

    July 10, 2026

    Ana Hasashen Kuɗin Hajjin 2027 Zai Ƙaru Fiye da Shekarun Baya

    July 7, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Wasu ‘Yan Siyasa a Kano Sun Shawarci Kwankwaso Ya Koma PRP Ko Ya Huce Haushi

    June 26, 2026

    Kotu ta soke hukuncin da Ya bai wa NDC matsayin halastacciyar Jam’iyyar Siyasa a Najeriya

    June 26, 2026

    Jar Hula Dai Ta Malam Aminu Kano Ce, Don Haka Ba Za Mu Cire Ta Ba — Gwamna Yusuf

    June 25, 2026

    Na Rungumi Kaddara kan Rasa Takarar Kujerar Majalisar Tarayya a Gezawa da Gabasawa – Hon. Dan Malam

    May 8, 2026

    Kofa Har Yanzu a Buɗe Take ga Kwankwaso Ya Koma PRP, Tunda Akwai Shakkun Samun Mafita a NDC – In Ji Ali Rabiu Ali

    May 4, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    Yan Bindiga Sunyi garkuwa da ’yan uwan Mataimakin Gwamnan Sokoto

    May 1, 2026

    An Kama Budurwa da Kunkuru 30 a Filin Jirgin Sama Ta Na Ƙoƙarin Shiga Jirgi da Su

    April 30, 2026

    A Wasan Hausa na koyi yadda ake sace Mutane – In ji Matashin da DSS suka kama a Kano

    February 13, 2026

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

    January 22, 2026

    Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

    November 19, 2025

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Na Amince Gwamna Yusuf Ya Kafa Tarihi a Bangaren Ilimi a Kano — In Ji Tsohon Kwamishinan Ilimi, Hon.Sunusi Kiru

    July 19, 2026

    Ɗan Najeriya daga Kano ya shiga cikin manyan masana yanayi na duniya ,zai halarci taro a Caribbean

    April 28, 2026

    Har Yanzu Akwai Dama Ta Neman Daren Lailatul Qadr — Limamin Harami A Makkah Ya Ja Hankalin Musulmi A Juma’ar Karshe Ta Ramadan

    March 13, 2026

    Ayyukan Cigaban Ilimi a Kano Sun Wuce Zato, Gwamna Yusuf Ya Sauya Alkibla – Kwamared Waiya

    February 25, 2026

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    Tinubu Naira 10,400 kacal ya warewa kowane ɗan Najeriya a fannin lafiyarsa cikin kasafin kuɗin 2026 – NMA

    December 29, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Na Amince Gwamna Yusuf Ya Kafa Tarihi a Bangaren Ilimi a Kano — In Ji Tsohon Kwamishinan Ilimi, Hon.Sunusi Kiru

    July 19, 2026

    HUDUBA: Abubuwa 10 da Haramun ne Aikatawa Ga Mamaci Ko da Ya Bar Wasiyya, Ciki Har da Zaman Makoki

    July 17, 2026

    Gwamna Yusuf Ya sanar da shirin Kafa Hukumar Kula da Mahauta a Kano

    July 16, 2026

    Hukumar Alhazan Kano ta Nemi Maniyatan Jihar Su Mika Naira Miliyan 8 A Matsayin Kudin Ajiyar Aikin Hajjin 2027

    July 12, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Gwamnatin Kano ta hana sayar da ruwan jarkoki har sai an tabbatar da ingancinsa a dakin gwaji
Labarai

Gwamnatin Kano ta hana sayar da ruwan jarkoki har sai an tabbatar da ingancinsa a dakin gwaji

By tstApril 9, 20252 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 20250409 WA0051

Gwamnatin jihar Kano ta sanar da hana amfani da ruwan jarkoki ko kuma sayarwa da jama’a ruwan har sai an tabbatar da ingancinsa a dakin gwaje gwaje.

Kwamishinan muhalli da sauyin yanayi na jihar Kano,Dr Dahir Muhammad Hashim ya bayyana hakan a lokacin bude hukumar dake kula da dakunan gwaje gwajen abubuwan dake haddasa sauyin yanayi wacce aka sake yiwa garambawul a birnin Kano.

Kwamishinan yace an sake yiwa hukumar yaki da gurbacewar muhalli ta jihar Kano garambawul ne saboda yanayin da ake ciki na yawan samun sauye sauyen yanayi a wure masu zafi ciki harda Kano.

Ya nemi ma’aikatan hukumar da su bada hadin kan da ya dace domin samar da kyakkyawan muhalli a jihar Kano.

A yayinda yake karin haske,mai bada shawara kan harkokin sauyin yanayi da tsaftar muhalli ga kwamishinan muhalli na jihar Kano,Farfesa Aliyu Baba Nabegu wanda ya halarci taron kuma daya daga cikin masu kula da dakunan gwaje gwajen sauyin yanayi,yace gwamnatin Kano zata fara gwada ruwan da ake sayarwa a jarkoki ga jama’a a dakin gwaji kafin sayarwa da jama’a.

Yace mahimmacin hakan yana daga cikin tabbatar da tsaftar muhalli da abinda kar cikin muhallin.

TST Hausa ta rawaito cewa, gwamnatin Kano zata hada harda ruwan leda da ake sayarwa a Kano.

“Ba zamu bari jama’a su rika shan gurbataccen ruwa a Kano ba ,zamu rika zuwa har Inda yan garuwa ke debo ruwa ana kaiwa dakin gwaji domin tabbatar da ingancinsa kafin sayarwa da jama’a,”Inji Farfesa Nabegu.

Daga nan ya nemi jama’a su rika kula da irin iskar da suke shaka ,dan gujewa samun kai a yanayi mara kyau.

Yace har masu sayar da kifi za’a rika bibiyarsu domin tabbatar dacewa basa sayar da kifi mara kyau bayan gwadawa a dakin gwaje gwaje.

Yayi gargadin cewa duk wanda ya karya doka za’a hukunta shi.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

HUDUBA: Abubuwa 10 da Haramun ne Aikatawa Ga Mamaci Ko da Ya Bar Wasiyya, Ciki Har da Zaman Makoki

July 17, 2026

Gwamna Yusuf Ya sanar da shirin Kafa Hukumar Kula da Mahauta a Kano

July 16, 2026

Hukumar Alhazan Kano ta Nemi Maniyatan Jihar Su Mika Naira Miliyan 8 A Matsayin Kudin Ajiyar Aikin Hajjin 2027

July 12, 2026

HUDUBA: Duk Wanda Ya Ƙi Biyayya Ko Ya Tozarta Iyayensa, Wallahi Sai Ya Tozarta — Dr. Abdullah Gadon Kaya

July 10, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Na Amince Gwamna Yusuf Ya Kafa Tarihi a Bangaren Ilimi a Kano — In Ji Tsohon Kwamishinan Ilimi, Hon.Sunusi Kiru

July 19, 2026

HUDUBA: Abubuwa 10 da Haramun ne Aikatawa Ga Mamaci Ko da Ya Bar Wasiyya, Ciki Har da Zaman Makoki

July 17, 2026

Gwamna Yusuf Ya sanar da shirin Kafa Hukumar Kula da Mahauta a Kano

July 16, 2026

Hukumar Alhazan Kano ta Nemi Maniyatan Jihar Su Mika Naira Miliyan 8 A Matsayin Kudin Ajiyar Aikin Hajjin 2027

July 12, 2026

HUDUBA: Duk Wanda Ya Ƙi Biyayya Ko Ya Tozarta Iyayensa, Wallahi Sai Ya Tozarta — Dr. Abdullah Gadon Kaya

July 10, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.