Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Labaran Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Sauyin Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    HUDUBA:Dalilin sanya sunan AL-IKHLAS ga sabon Masallacin Juma’a na Sharada,Shine Tunawa jama’a Aiki Don Allah – Farfesa Mansur Yelwa

    November 14, 2025

    Ina Girmama Doka da Hukumomi, Dan haka Dole Ne A Yi Abin Da Ya Dace – In ji Wike

    November 13, 2025

    Tinubu ya Dakatar Da Sabon Haraji Kan Man Fetur na Kaso 15 cikin 100 Ba tare da Bata lokaci ba

    November 13, 2025

    Sojojin da aka ga munyi Hatsaniya da su ,Barazanar harbi na suka yi ,Shiyasa na Fusata – In ji Wike

    November 11, 2025

    Yan Sandan Najeriya sunfi Kare Lafiyar Yan Siyasa da Attajirai Fiye da Talakawa – Rahoton EU

    November 11, 2025
  • Labaran Ketare

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025

    Kwan Kaji yayi tashin goron zabi a Amurika,kuma Joe Biden keda hannu – Inji Trump

    March 5, 2025
  • Siyasa

    Tinubu ne uban gida na a siyasa,ba El-Rufai ba,ban iya butulci ba – Gwamnan Kaduna Sani

    September 7, 2025

    Zargin Kofa na neman cefanar da ’yancin Kwankwaso a wajen Tinubu ba tare da yardarsa ba,ta sa muka koreshi – Nagoda

    September 7, 2025

    An yaudare ni da cin Amanata a 2015 – Inji Jonathan

    September 5, 2025

    2027:Matasan Najeriya sun nemi gwamnan Bauchi Bala Muhammad ya fito takarar Shugabancin Ƙasa

    August 28, 2025

    Nasarar da APC ta samu a zaɓen cike gibi a Kano,ya nuna Barau yana da tasiri a siyasar jihar- Inji Shehu Direba

    August 17, 2025
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Sauyin Yanayi
  • Tsaro

    Yan Najeriya su koyi kokawa da Dambe domin kare kansu daga yan bindiga -Inji Christopher Musa

    August 23, 2025

    Masu kwacen waya sun kashe wani dalibi dan Aji uku a Jami’ar Bayero dake Kano

    August 7, 2025

    Matashin da yayi yunkurin rungumar Tinubu a Kaduna,yana da matsalar kwakwalwa -Inji yan sanda

    June 20, 2025

    Fadan Daba a Kano siyasa ce ,daga yan adawa domin batawa gwamnati suna – Gwamnatin Kano

    June 14, 2025

    Yan Jarida na bada gudun mowa kan barazanar tsaro a Najeriya – Inji gwamnatin tarayya

    April 17, 2025
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Gwamna Yusuf Ya Nemi Gwamnatin Tarayya Ta Kawo Manufofin Taimakon Manoma da Ƙarfafa Masana’antu

    September 23, 2025

    Bankin Jaiz ya lashe kyautar bankin musulunci da yafi kowanne banki kyautatawa yan Najeriya a 2025

    September 13, 2025

    Ginshikin Ilimi da muka gina ne ya haifar da nasarar daliban Kano a NECO – In ji tsohuwar Gwamnatin Ganduje

    September 17, 2025

    NECO 2025: Kano ta fi kowace jiha nasara, gyare-gyaren Gwamna Yusuf a bangaren Ilimi sun bayyana – Sunusi Bature

    September 17, 2025

    Gwamnatin Kano ta yi barazanar rufe makarantu masu zaman kansu da suka kara kuɗin makaranta

    September 11, 2025

    Yanzu Yanzu:Gwamnatin Kano ta ware naira biliyan 3 domin biyan Jarabawar NECO ga daliban jihar

    May 9, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Jami’an tsaro sunyi awon gaba da mawakin dake yiwa Alassan Ado Doguwa da Sanata Kawu Sumaila waka

    December 19, 2024

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Abinda zai faru ga wanda yake cin Ayaba a duk safiya – Farfesa Lateef

    July 25, 2025

    Asibitin Best Choice zai fara babban aikin tiyata akan ragin kaso 50 cikin 100 ga marasa lafiya

    July 7, 2025

    Gwamnatin Kano ta kaddamar da aikin kashe Ɓerayen Garum Malam

    April 17, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    HUDUBA:Dalilin sanya sunan AL-IKHLAS ga sabon Masallacin Juma’a na Sharada,Shine Tunawa jama’a Aiki Don Allah – Farfesa Mansur Yelwa

    November 14, 2025

    Ina Girmama Doka da Hukumomi, Dan haka Dole Ne A Yi Abin Da Ya Dace – In ji Wike

    November 13, 2025

    Tinubu ya Dakatar Da Sabon Haraji Kan Man Fetur na Kaso 15 cikin 100 Ba tare da Bata lokaci ba

    November 13, 2025

    Sojojin da aka ga munyi Hatsaniya da su ,Barazanar harbi na suka yi ,Shiyasa na Fusata – In ji Wike

    November 11, 2025
TST HAUSATST HAUSA
Home » Dokar Haraji:Daliban Najeriya zasu iya rasa karatunsu saboda maganar rushe TETFund a cikin dokar haraji -Inji ASUU
Ilimi

Dokar Haraji:Daliban Najeriya zasu iya rasa karatunsu saboda maganar rushe TETFund a cikin dokar haraji -Inji ASUU

By tstJanuary 15, 20253 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
images (6) (12)

Kungiyar Malaman jami’oi ta Najeriya tayi watsi da kudurin dokar haraji ta 2024 da ke gaban majalisar dattawa domin amincewa da ita.

Shugaban Kungiyar Malaman jami’oi na Najeriya shiyar Kano Kwamared Abdulkadir Muhammad ya bayyana hakan a taron manema labarai da Kungiyar ta kira a ofishinta dake Kano.

Kungiyar ta ASUU shiyar Kano ta hada da jami’oin Ahamadu Bello dake Zaria da jami’ar Bayaro dake Kano data Aliko Dangote dake Wudil da jami’ar Northwest dake birnin Kano da jami’ar gwamnati tarayya dake Dutsen Jigawa da jami’ar Sule Lamido dake Kafin Hausa da Kuma jami’ar Jihar Kaduna.

Kwamared Abdulkadir Muhammad yace a cikin dokar haraji ta 2024 sun gano ana neman janye tallafin kudaden da ake baiwa jami’oin Najeriya ta karkashin asusun tallafawa jami’oi na kasa TETFund.

Yace abinda suka gano idan har wannan doka ta tabbata ana so a rage abinda ake baiwa jami’oin Najeriya kaso 50 cikin 100 daga shekarar 2025 zuwa 2026.

Sannan Kuma daga shekarar 2027 zuwa 2028 da 2029 mutukar aka amince da dokar harajin ,to asusun tallafawa jami’oin Najeriya zai rika karbar tallafin kudaden ne kaso 66 cikin 100.

Kungiyar ta ASUU tace daga shekarar 2030 Kuma za’a daina bada ko naira daya zuwa asusun na TETFund.

Kwamared Abdulkadir Muhammad yace abinda suke tsoro idan aka tabbatar da wannan doka ta haraji shine sake jefa daliban Najeriya cikin mawuyacin hali a cikin jami’oin Najeriya.

Ya kara dacewa ta cikin wannan asusu na TETFund ne ake samun kudaden tallafin gine gine a cikin jami’oi da samar da kayan koyo da koyarwa da kuma bada horo na musamman ga dalibai da Malamai da tarukan karawa juna sani da sauransu.

TST Hausa ta gano cewa a shekarar 1992 bayan matsalolin da kungiyoyar ASUU ke fuskanta a zamanin mulkin Janaral Ibrahim Badamasi Babangida aka kirkiro asusun tallafawa Ilimi na ETF daga baya aka maida asusun na bai daya wato TETFund a shekarar 2011.

Kwamared Abdulkadir Muhammad ya tabbatar dacewa, muddin aka amince da wannan doka ta haraji ta 2024 daga majalisar dattawa ta kasa ,to kuwa da yawa daga cikin jami’oin Najeriya zasu rushe ko su kasa tafiyar da hakokinnsu na yau da kullum.

A ciki dokar idan har ta tabbata, za’a sauya asusun na TETFund da gwamnatin tarayya take zuba kudade a matsayin tallalfi zuwa sabon asusun bada lamuni ko rance ga jami’oi na TETFUND.

A dan haka ASUU reshen Kano ta nemi majalisar tarayya ta kasa da majalisar tattalin ARZIKI su gaggauta janye wannan dokar haraji daga gaban majalisar dattawa domin samawa yan Najeriya makoma mai kyau.

Abin jira a gani shine ko majalisar dattawa ko fadar Shugaban kasa zasu duba koken Malaman jami’oin kafin a kammala karatu na uku akan dokar ta haraji.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Ginshikin Ilimi da muka gina ne ya haifar da nasarar daliban Kano a NECO – In ji tsohuwar Gwamnatin Ganduje

September 17, 2025

NECO 2025: Kano ta fi kowace jiha nasara, gyare-gyaren Gwamna Yusuf a bangaren Ilimi sun bayyana – Sunusi Bature

September 17, 2025

Gwamnatin Kano ta yi barazanar rufe makarantu masu zaman kansu da suka kara kuɗin makaranta

September 11, 2025

Yanzu Yanzu:Gwamnatin Kano ta ware naira biliyan 3 domin biyan Jarabawar NECO ga daliban jihar

May 9, 2025
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

HUDUBA:Dalilin sanya sunan AL-IKHLAS ga sabon Masallacin Juma’a na Sharada,Shine Tunawa jama’a Aiki Don Allah – Farfesa Mansur Yelwa

November 14, 2025

Ina Girmama Doka da Hukumomi, Dan haka Dole Ne A Yi Abin Da Ya Dace – In ji Wike

November 13, 2025

Tinubu ya Dakatar Da Sabon Haraji Kan Man Fetur na Kaso 15 cikin 100 Ba tare da Bata lokaci ba

November 13, 2025

Sojojin da aka ga munyi Hatsaniya da su ,Barazanar harbi na suka yi ,Shiyasa na Fusata – In ji Wike

November 11, 2025

Yan Sandan Najeriya sunfi Kare Lafiyar Yan Siyasa da Attajirai Fiye da Talakawa – Rahoton EU

November 11, 2025
Advertisement
© 2025 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.