Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    Rahma Rediyo da Talabijin sunje ta’aziyya ga iyalan Mansoor Tallman Mai Faci Kwanar Jaba tare da Tallafawa Iyalansa

    January 12, 2026

    Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Yaye Matasa 2,260, Tare da Raba Musu Kayan Koyon Sana’a a Kano

    January 11, 2026

    Mai yawan bada gudun mawa a gidaje Radiyo a kano, Mansur Tallman Maifaci, Kwanar Jaba, Ya Rasu

    January 11, 2026

    HUDUBA: Rashin Kamun Kai daga Mata a Wannan Zamanin Alama ce ta Tashin Kiyama – Dr. Aliyu Yunus

    January 9, 2026

    Gaskiyar Magana akan shirin Aure tsakanin Farfesa Ali Pantami da Aisha Buhari

    January 9, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Yanzu Yanzu :Yan Majalisar Dokokin Rivers sun fara shirin Sauke Gwamnan jihar Fubara da Mataimakiyarsa daga Mulkin Jihar

    January 8, 2026

    Gwamna Yusuf Na da ‘Yancin Barin NNPP Zuwa APC kamar yadda Kwankwaso ya Bar PDP Zuwa NNPP – Shekarau

    January 6, 2026

    Dole ka daina tsoma Baki a harkokin APC, Ba zamu Bari Yadda ka Rusa PDP ka yiwa APC haka ba – Sakon Hotoro ga Wike

    January 6, 2026

    Ka Ajiye Mana Kujerar Mu ta Minista ka Mayar da Hankali Kan Siyasar Rivers tunda ita Kafi So – APC ta Gargaɗi Wike

    January 5, 2026

    Kafar Abba Kafa ta duk inda ya shiga, Ban san kowa a Siyasa ba sai Shi – Kwamared Waiya

    January 3, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026

    An Sace Amarya da Kawayenta 14 a Sokoto ana Tsaka da Shagalin Biki Yau Lahadi

    November 30, 2025

    RASHIN TSARO: Gwamnonin Katsina da Plateau sun rufe makarantun jihar nan take

    November 21, 2025

    Yan Najeriya su koyi kokawa da Dambe domin kare kansu daga yan bindiga -Inji Christopher Musa

    August 23, 2025

    Masu kwacen waya sun kashe wani dalibi dan Aji uku a Jami’ar Bayero dake Kano

    August 7, 2025
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

    November 19, 2025

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Gwamna Yusuf Ya Nemi Gwamnatin Tarayya Ta Kawo Manufofin Taimakon Manoma da Ƙarfafa Masana’antu

    September 23, 2025

    Wasika zuwa ga Gwamnan Kano kan bukatar Samar da Tsaro a makarantu ko Rufe su – Tsohon Kwamishinan Ilimi Sunusi Kiru

    November 24, 2025

    ASUU ga Gwamnati: Idan kuna da tsarin “ba aiki, ba albashi”, mu ma muna da “ba albashi, ba aiki

    November 17, 2025

    Ginshikin Ilimi da muka gina ne ya haifar da nasarar daliban Kano a NECO – In ji tsohuwar Gwamnatin Ganduje

    September 17, 2025

    NECO 2025: Kano ta fi kowace jiha nasara, gyare-gyaren Gwamna Yusuf a bangaren Ilimi sun bayyana – Sunusi Bature

    September 17, 2025

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Tinubu Naira 10,400 kacal ya warewa kowane ɗan Najeriya a fannin lafiyarsa cikin kasafin kuɗin 2026 – NMA

    December 29, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Abinda zai faru ga wanda yake cin Ayaba a duk safiya – Farfesa Lateef

    July 25, 2025

    Asibitin Best Choice zai fara babban aikin tiyata akan ragin kaso 50 cikin 100 ga marasa lafiya

    July 7, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Rahma Rediyo da Talabijin sunje ta’aziyya ga iyalan Mansoor Tallman Mai Faci Kwanar Jaba tare da Tallafawa Iyalansa

    January 12, 2026

    Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Yaye Matasa 2,260, Tare da Raba Musu Kayan Koyon Sana’a a Kano

    January 11, 2026

    Mai yawan bada gudun mawa a gidaje Radiyo a kano, Mansur Tallman Maifaci, Kwanar Jaba, Ya Rasu

    January 11, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Bukhari Sunusi daga Kano ya zamo gwarzon shekara na musabukar Qur’ani a Najeriya
Ilimi

Bukhari Sunusi daga Kano ya zamo gwarzon shekara na musabukar Qur’ani a Najeriya

By tstDecember 28, 20242 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 20241228 WA0036

Daga Musa Gama

Dalibi Bukhari Sunusi Idris daga jihar Kano ya zama zakara a gasar karatun kur’ani ta kasa karo na 39.

Musabukar ta Alqu’rani wacce cibiyar Nazarin Addinin Musulunci ta Jami’ar Usman Danfodio dake Sokoto ta shirya an gudanar da ita ne jihar Kebbi .

Kwamitin amintattu na malamai karkashin jagoranci Farfesa Sa’adiya Omar OON da Mal. M.K. Jabo Mataimakin Shugaba, da sauran manyan malamai sune suka  jagoranci tafiyar da musabukar.

Bukhari Sunusi ya fito ne daga karamar hukumar Gezawa .

Ya kuma lashe gasar karatun Qur’anin  Hizifi 60 da tafsiri .

Sakamakon musabukar ya kasance  cewa Bukhari Sunusi daga Kano wanda ya zamo na daya ya samu maki 98.20 cikin 100.

Sai Nuhu Muhammad daga Gombe da ya zama na biyu da maki 96.20 cikin 100.

Sai Mustapha Muhammad da ya zama na uku daga Kebbi da maki 95.30 cikin 100.

Sai Kuma Nafiu Ridwan Katsinawa daga Bauchi da ya zama na hudu da maki 93 .40 cikin 100.

Yayinda Kuma Safiyanu Muhammad daga Kaduna da ya zama na biyar da maki 93.10 cikin 100.

A wani karimci, Gidauniyar Ganduje foundation ta bayar da gudummawar Naira miliyan 2.25 ga wadanda suka yi nasara.

Gasar wacce aka gudanar a Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Tarayya da ke Jihar Kebbi, masu shirya gasar sun yaba da yadda aka kammala cikin nasara.

A wajen gasar an baiwa Bukhari Sunusi kyautar mota da kudade masu yawa.

Mai alfarma sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar na III da gwamnan Kebbi Nasiru Idiris da Ministan kasafin kudin Abubakar Bagudu da manayan yan siyasa suna daga cikin mahalarta taron rufe musabukar.

Anan gaba ake sa ran gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf zai karbi bakuncin gwarzon shekarar dan karramashi

Featured
Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Wasika zuwa ga Gwamnan Kano kan bukatar Samar da Tsaro a makarantu ko Rufe su – Tsohon Kwamishinan Ilimi Sunusi Kiru

November 24, 2025

ASUU ga Gwamnati: Idan kuna da tsarin “ba aiki, ba albashi”, mu ma muna da “ba albashi, ba aiki

November 17, 2025

Ginshikin Ilimi da muka gina ne ya haifar da nasarar daliban Kano a NECO – In ji tsohuwar Gwamnatin Ganduje

September 17, 2025

NECO 2025: Kano ta fi kowace jiha nasara, gyare-gyaren Gwamna Yusuf a bangaren Ilimi sun bayyana – Sunusi Bature

September 17, 2025
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Rahma Rediyo da Talabijin sunje ta’aziyya ga iyalan Mansoor Tallman Mai Faci Kwanar Jaba tare da Tallafawa Iyalansa

January 12, 2026

Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Yaye Matasa 2,260, Tare da Raba Musu Kayan Koyon Sana’a a Kano

January 11, 2026

Mai yawan bada gudun mawa a gidaje Radiyo a kano, Mansur Tallman Maifaci, Kwanar Jaba, Ya Rasu

January 11, 2026

An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

January 10, 2026

HUDUBA: Rashin Kamun Kai daga Mata a Wannan Zamanin Alama ce ta Tashin Kiyama – Dr. Aliyu Yunus

January 9, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.