Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Labaran Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Sauyin Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    Hisba ta sake kubutar da yan Mata biyu da za’a kaisu Aikatau Kasar Saliyo

    November 17, 2025

    Masu Ibadar Umar 42 sun Rasu a haɗarin Mota a Saudiyya

    November 17, 2025

    Na kan Zubar da Hawaye duk lokacin da Naji an Kai Harin dake salwantar rayuka a Najeriya – Akpabio

    November 16, 2025

    Tinubu ya bamu Umarnin Daina karbar Haraji ga wasu Kayyaki da Ake Shigowa Da su Najeriya,Dan Sauƙaƙawa Yan Ƙasa -In ji CG Adeniyi

    November 15, 2025

    Mataimakin Gwamnan Kano Kwamared Gwarzo Ya Taya Danhajiya Murnar Zama Shugaban Kungiyar Sufuri ta Jihar

    November 14, 2025
  • Labaran Ketare

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025

    Kwan Kaji yayi tashin goron zabi a Amurika,kuma Joe Biden keda hannu – Inji Trump

    March 5, 2025
  • Siyasa

    Cinikinmu ake A Majalisar Dokokin Kano kamar Haja Domin mu Koma APC ,Amma Munki – Mai Rigar Fata

    November 15, 2025

    Tinubu ne uban gida na a siyasa,ba El-Rufai ba,ban iya butulci ba – Gwamnan Kaduna Sani

    September 7, 2025

    Zargin Kofa na neman cefanar da ’yancin Kwankwaso a wajen Tinubu ba tare da yardarsa ba,ta sa muka koreshi – Nagoda

    September 7, 2025

    An yaudare ni da cin Amanata a 2015 – Inji Jonathan

    September 5, 2025

    2027:Matasan Najeriya sun nemi gwamnan Bauchi Bala Muhammad ya fito takarar Shugabancin Ƙasa

    August 28, 2025
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Sauyin Yanayi
  • Tsaro

    Yan Najeriya su koyi kokawa da Dambe domin kare kansu daga yan bindiga -Inji Christopher Musa

    August 23, 2025

    Masu kwacen waya sun kashe wani dalibi dan Aji uku a Jami’ar Bayero dake Kano

    August 7, 2025

    Matashin da yayi yunkurin rungumar Tinubu a Kaduna,yana da matsalar kwakwalwa -Inji yan sanda

    June 20, 2025

    Fadan Daba a Kano siyasa ce ,daga yan adawa domin batawa gwamnati suna – Gwamnatin Kano

    June 14, 2025

    Yan Jarida na bada gudun mowa kan barazanar tsaro a Najeriya – Inji gwamnatin tarayya

    April 17, 2025
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Gwamna Yusuf Ya Nemi Gwamnatin Tarayya Ta Kawo Manufofin Taimakon Manoma da Ƙarfafa Masana’antu

    September 23, 2025

    Bankin Jaiz ya lashe kyautar bankin musulunci da yafi kowanne banki kyautatawa yan Najeriya a 2025

    September 13, 2025

    Ginshikin Ilimi da muka gina ne ya haifar da nasarar daliban Kano a NECO – In ji tsohuwar Gwamnatin Ganduje

    September 17, 2025

    NECO 2025: Kano ta fi kowace jiha nasara, gyare-gyaren Gwamna Yusuf a bangaren Ilimi sun bayyana – Sunusi Bature

    September 17, 2025

    Gwamnatin Kano ta yi barazanar rufe makarantu masu zaman kansu da suka kara kuɗin makaranta

    September 11, 2025

    Yanzu Yanzu:Gwamnatin Kano ta ware naira biliyan 3 domin biyan Jarabawar NECO ga daliban jihar

    May 9, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Jami’an tsaro sunyi awon gaba da mawakin dake yiwa Alassan Ado Doguwa da Sanata Kawu Sumaila waka

    December 19, 2024

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Abinda zai faru ga wanda yake cin Ayaba a duk safiya – Farfesa Lateef

    July 25, 2025

    Asibitin Best Choice zai fara babban aikin tiyata akan ragin kaso 50 cikin 100 ga marasa lafiya

    July 7, 2025

    Gwamnatin Kano ta kaddamar da aikin kashe Ɓerayen Garum Malam

    April 17, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Hisba ta sake kubutar da yan Mata biyu da za’a kaisu Aikatau Kasar Saliyo

    November 17, 2025

    Masu Ibadar Umar 42 sun Rasu a haɗarin Mota a Saudiyya

    November 17, 2025

    Na kan Zubar da Hawaye duk lokacin da Naji an Kai Harin dake salwantar rayuka a Najeriya – Akpabio

    November 16, 2025

    Cinikinmu ake A Majalisar Dokokin Kano kamar Haja Domin mu Koma APC ,Amma Munki – Mai Rigar Fata

    November 15, 2025
TST HAUSATST HAUSA
Home » Babu ja da baya, 31 ga Janairun 2025 itace rana ta karshe ta sabunta takardun mallakar fili ko gida a Kano – KANGIS
Labarai

Babu ja da baya, 31 ga Janairun 2025 itace rana ta karshe ta sabunta takardun mallakar fili ko gida a Kano – KANGIS

By tstJanuary 30, 20252 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
images (7) (24)

Babban daraktan hukumar kula da taswirar filaye da kasa da kuma daukar bayanai ta jihar Kano (KANGIS) Dr. Dalhatu Sani Aliyu yace ranar da aka tsayar na kammala sabunta takardun filaye da gidaje a jihar Kano na nan daram.

Gwamnatin jihar Kano ta tsayar da ranar 31 ga watan Janairun shekarar 2025 domin dakatar da sabunta takardun mallakar fili ko gida a Kano.

TST Hausa ta rawaito cewa a ranar 19 ga watan Disamba na shekarar 2024 kwamishinan kasa na Kano Alhaji Abduljabbar Umar Muhammad Garko ya bayyana matsayin gwamnatin Kano kan wa’adin da aka tsayar na sabunta takardun mallakar kadarori na gida da filaye da kafi sani da C -Of -O.

A yayinda yake zantawa da TST Hausa a ofishinsa,ranar Alhamis, Daraktan hukumar ta KANGIS Dr.Dalhatu Aliyu yace daga ranar Juma’a 31 ga watan Janairun 2025 an dakatar da aikin sabunta takardun mallakar fili ko gida a Kano.

“Sabunta takardun na da matukar mahimmaci ko bayan ran mutum,kuma fili ko gida yana daraja ne idan aka sabunta masa takardu, kamar gata mukayi mutum ,sanan za’a rage rugingimu na mallakar kadarori ” Inji Dr.Dalhatu.

Yace zuwa yanzu mutane masu tarin yawa sun bada hadin Kai a cikin kwana 45 da fara aikin.

Ya kara da cewa har yanzu akwai sauran dama ga wadanda basuyi ba , yana mai cewa komai zai iya faruwa da fili ko gidajen da ba’a sabuntawa takardun mallakar na C -Of-O ba.

Amma  har Yanzu gwamnati bata yanke matakin da  zata dauka ga wadanda suka gaza yin biyayya ga umarnin ba, acewar Daraktan.

Ya shaida cewa ,nan gaba za’a fitar da adadin sunayen mutanan da suka sabunta takardunsu a hukumar ta KANGIS.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Hisba ta sake kubutar da yan Mata biyu da za’a kaisu Aikatau Kasar Saliyo

November 17, 2025

Masu Ibadar Umar 42 sun Rasu a haɗarin Mota a Saudiyya

November 17, 2025

Na kan Zubar da Hawaye duk lokacin da Naji an Kai Harin dake salwantar rayuka a Najeriya – Akpabio

November 16, 2025

Tinubu ya bamu Umarnin Daina karbar Haraji ga wasu Kayyaki da Ake Shigowa Da su Najeriya,Dan Sauƙaƙawa Yan Ƙasa -In ji CG Adeniyi

November 15, 2025
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Hisba ta sake kubutar da yan Mata biyu da za’a kaisu Aikatau Kasar Saliyo

November 17, 2025

Masu Ibadar Umar 42 sun Rasu a haɗarin Mota a Saudiyya

November 17, 2025

Na kan Zubar da Hawaye duk lokacin da Naji an Kai Harin dake salwantar rayuka a Najeriya – Akpabio

November 16, 2025

Cinikinmu ake A Majalisar Dokokin Kano kamar Haja Domin mu Koma APC ,Amma Munki – Mai Rigar Fata

November 15, 2025

Tinubu ya bamu Umarnin Daina karbar Haraji ga wasu Kayyaki da Ake Shigowa Da su Najeriya,Dan Sauƙaƙawa Yan Ƙasa -In ji CG Adeniyi

November 15, 2025
Advertisement
© 2025 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.