Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    Rarara Ya ce suna da Magoya baya sama da Miliyan 6 a Arewa

    September 3, 2026

    Bai Kamata Malamai Su Rika Kafirta Masu Yin Maulidi Ba — Dan Azumi Gwarzo

    September 3, 2026

    Kwamishinan Borno Ya Nemi Afuwa Kan Barazanar Datse Yatsun Wanda Yaki Dangwalawa APC a 2027

    September 2, 2026

    Shugaban Asibitin Best Choice Ya Taya Gwamnan Kano da Al’ummar Jihar Murnar Maulidin Annabi SAW

    September 2, 2026

    Anyi Bikin Takutaha Din Cikin Tsaurara Matakan Tsaro

    September 1, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Kwamishinan Ya Yi Ikirarin Ne A lokacin Kaddamar Da Yakin Zaben Tinubu

    August 31, 2026

    Wasu ‘Yan Siyasa a Kano Sun Shawarci Kwankwaso Ya Koma PRP Ko Ya Huce Haushi

    June 26, 2026

    Kotu ta soke hukuncin da Ya bai wa NDC matsayin halastacciyar Jam’iyyar Siyasa a Najeriya

    June 26, 2026

    Jar Hula Dai Ta Malam Aminu Kano Ce, Don Haka Ba Za Mu Cire Ta Ba — Gwamna Yusuf

    June 25, 2026

    Na Rungumi Kaddara kan Rasa Takarar Kujerar Majalisar Tarayya a Gezawa da Gabasawa – Hon. Dan Malam

    May 8, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    Yan Bindiga Sunyi garkuwa da ’yan uwan Mataimakin Gwamnan Sokoto

    May 1, 2026

    An Kama Budurwa da Kunkuru 30 a Filin Jirgin Sama Ta Na Ƙoƙarin Shiga Jirgi da Su

    April 30, 2026

    A Wasan Hausa na koyi yadda ake sace Mutane – In ji Matashin da DSS suka kama a Kano

    February 13, 2026

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Dangote yace Yan Najeriya za su yi Dariya

    September 12, 2026

    Kamfanin Milo Ya Tallafa wa Masu Sana’ar Shayi 2,000 da Kayan Aiki a Kano da Jos

    August 23, 2026

    Gwamna Yusuf Ya Tallafa wa Matasa 1,116 Masu Tallace-Tallace da Masu Faci da Jarin Naira Dubu 50 Kowannensu

    July 23, 2026

    Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

    January 22, 2026

    Masanin Kimiyyar Yanayi Daga Kano Dr. Salisu Ya Shiga Jerin Fitattun Masu Bincike na Duniya

    August 18, 2026

    Ya ce Yana Daukar Daliban A Matsayin ‘Ya ‘Yansa

    August 13, 2026

    Sabon Albashin Zai Fara Aiki A Watan Satumba

    August 10, 2026

    Na Amince Gwamna Yusuf Ya Kafa Tarihi a Bangaren Ilimi a Kano — In Ji Tsohon Kwamishinan Ilimi, Hon.Sunusi Kiru

    July 19, 2026

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Gwamnan ya kai Ziyarar ne Cikin Dare.

    August 16, 2026

    Likitoci Su Daina Ƙaura Zuwa Ƙasashen Waje, Najeriya Na Buƙatar Su – Dr. Habib

    July 23, 2026

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    “ADC Ba Ta Da Karfin Kuri’a a Kudu maso Yamma, Atiku Ya Kamata Ya San Da Haka” — Hon Shehu Isah

    August 16, 2026

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Dangote yace Yan Najeriya za su yi Dariya

    September 12, 2026

    Rarara Ya ce suna da Magoya baya sama da Miliyan 6 a Arewa

    September 3, 2026

    Bai Kamata Malamai Su Rika Kafirta Masu Yin Maulidi Ba — Dan Azumi Gwarzo

    September 3, 2026

    Kwamishinan Borno Ya Nemi Afuwa Kan Barazanar Datse Yatsun Wanda Yaki Dangwalawa APC a 2027

    September 2, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Dangote yace Yan Najeriya za su yi Dariya
Kasuwanci

Dangote yace Yan Najeriya za su yi Dariya

By tstSeptember 12, 20264 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
file 00000000be8c82109072c781b3ff346d

Shugaban rukunin Kamfanonin Alhaji Aliko Dangote, ya ce darajar hannayen jarin Matatar Man Dangote da ake sayarwa a yanzu kan naira 525 na iya tashi zuwa naira 10,000 a nan gaba.

Dangote ya kuma ce ƙananan masu zuba jari za su samu fifiko wajen rabon hannayen jarin da ake shirin fitarwa ga jama’a ta hanyar IPO.

Aliko Dangote ya bayyana hakan ne yayin wata hira da aka yi da shi cikin harshen Hausa, inda ya yi bayani kan shirin fitar da hannayen jarin matatar da kuma irin damar da hakan zai samar wa masu zuba jari.

Dangote ya ce idan aka fara rabon hannayen jarin, ƙananan masu zuba jari da ke son sayen hannayen jari da darajarsu ta kai naira dubu 50 ko naira dubu 100 da makamantansu za su samu fifiko kafin manyan kamfanoni da masu zuba jari na hukumomi.

Ya ce manyan masu zuba jari da ke neman hannayen jari masu yawa ba za su samu duk abin da suka nema ba, saboda za a fara bai wa ƙananan masu zuba jari dama.

Ya ce bayan an ware wa ƙananan masu zuba jari abin da ya kamata, za a raba sauran hannayen jarin ga sauran masu neman saye.

Dangote ya kuma bayyana hasashensa cewa farashin hannayen jarin da ake sayarwa a kan naira 525 a yanzu na iya ƙaruwa sosai a nan gaba, har ya kai naira 10,000.

Ya bayar da misali da cewa idan mutum ya sayi hannayen jari da naira miliyan biyar a yanzu, idan farashin ya kai naira 10,000 a nan gaba, darajar jarinsa na iya wuce naira miliyan 50.

Sai dai wannan hasashe na Aliko Dangote ba ya nufin cewa lallai hannayen jarin za su kai wannan farashi, domin bayan fara cinikinsu a kasuwar hada-hadar hannayen jari, farashinsu zai iya tashi ko kuma ya ragu bisa la’akari da yanayin kasuwa da kuma yadda kamfanin ke gudanar da ayyukansa.

Dangote ya kuma ce masu hannayen jarin za su iya zabar karɓar rabon ribarsu, wato dividend, ko dai a naira ko kuma a dalar Amurka.

Ya ce wannan damar na iya taimaka wa masu zuba jari wajen rage tasirin faduwar darajar naira, musamman ga mutanen da ke da wasu nauyin biyan kuɗaɗe a ƙasashen waje.

Ya kawo misalin iyayen da ke da ’ya’ya da ke karatu a ƙasar Birtaniya, inda ya ce karɓar dividend a dalar Amurka na iya taimaka musu wajen fuskantar sauyin canjin kuɗi.

A halin yanzu, shirin IPO na Matatar Man Dangote ya ƙunshi hannayen jari biliyan 4.1, inda ake sayar da kowanne a kan naira 525.

Idan aka sayar da dukkan hannayen jarin, ana sa ran za a tara kusan naira tiriliyan 2.15.

Mafi ƙarancin adadin hannayen jari da mutum zai iya nema shi ne guda 10, wanda kudinsa ya kai naira 5,250.

Ana sa ran fara karɓar buƙatun sayen hannayen jarin daga ranar 14 ga Satumba zuwa 13 ga Oktoba 2026.

Bayan kammala wannan wa’adi, za a tantance buƙatun masu zuba jari sannan a sanar da su adadin hannayen jarin da suka samu.

Haka kuma, neman wani adadi na hannayen jari ba ya tabbatar da cewa mutum zai samu duk adadin da ya nema, musamman idan buƙatun suka yi yawa fiye da adadin hannayen jarin da ake da su.

Ana kuma sa ran za a sanya hannayen jarin Matatar Dangote a babban kasuwar hannayen jari ta Najeriya, inda daga nan farashinsu zai riƙa canzawa bisa buƙata da kuma yanayin kasuwa.

Kuɗaɗen da za a samu daga wannan IPO na daga cikin abubuwan da ake sa ran za su taimaka wajen faɗaɗa ayyukan matatar, wadda ke shirin ƙara ƙarfin tace man daga kusan ganga 650,000 zuwa 700,000 a rana, zuwa ganga miliyan 1.4 a kowace rana.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Kamfanin Milo Ya Tallafa wa Masu Sana’ar Shayi 2,000 da Kayan Aiki a Kano da Jos

August 23, 2026

Gwamna Yusuf Ya Tallafa wa Matasa 1,116 Masu Tallace-Tallace da Masu Faci da Jarin Naira Dubu 50 Kowannensu

July 23, 2026

Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

January 22, 2026

Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

November 19, 2025
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Dangote yace Yan Najeriya za su yi Dariya

September 12, 2026

Rarara Ya ce suna da Magoya baya sama da Miliyan 6 a Arewa

September 3, 2026

Bai Kamata Malamai Su Rika Kafirta Masu Yin Maulidi Ba — Dan Azumi Gwarzo

September 3, 2026

Kwamishinan Borno Ya Nemi Afuwa Kan Barazanar Datse Yatsun Wanda Yaki Dangwalawa APC a 2027

September 2, 2026

Shugaban Asibitin Best Choice Ya Taya Gwamnan Kano da Al’ummar Jihar Murnar Maulidin Annabi SAW

September 2, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.