Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    HUDUBA: Idan Ka Ga ’Yan Siyasa na Tada Jijiyar Wuya, Bukatunsu Suke Karewa Ba Addini Ko Bukatun Jama’a ba – Dr. Abdallah Gadon Kaya

    April 24, 2026

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Aikin Tsaftar Muhalli na Karshen Wata Saboda Ziyarar Oluremi Tinubu

    April 24, 2026

    Majalisar Dattawa Ta Bukaci Dakatar Da Yakin Neman Zaɓen 2027 A Wasu Jihohin Arewa, Ciki Har Da Kano

    April 23, 2026

    Ministan Wutar Lantarki, Adebayo Adelabu, ya yi murabus

    April 22, 2026

    Zargin Badakalar Daukar Malamai: Jigo a APC Ya Kalubalanci Majalisar Kano Kan Fitar da Sunan Shugaban SUBEB Kafin Kammala Bincike

    April 21, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Ni rigimammen ɗan siyasa ne, masu neman amfani da matsalar tsaro su kayar da ni a 2027 ba za su yi nasara ba – Tinubu

    April 29, 2026

    Ba Na Tsoron Kowa,Idan Ban Koma Majalisa ba, Ina Godiya ga Allah – Kawu Sumaila Ya Yi Martani Ga Masu Neman Maye Gurbinsa da Rurum

    April 26, 2026

    2027: Akwai Shakku Kan Dalilin Dawowar Rurum APC — Shehu Isa Driver

    April 26, 2026

    2027: Shugabannin Kananan Hukumomin Kano ta Kudu na Neman Maye Gurbin Kawu Sumaila da Rurum a Majalisar Dattawa

    April 26, 2026

    Majalisar Dokokin Kano ta Magantu kan Bukatar Mataimakin Gwamnan Jiha Aminu Gwarzo Ya yi Murabus

    January 31, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    A Wasan Hausa na koyi yadda ake sace Mutane – In ji Matashin da DSS suka kama a Kano

    February 13, 2026

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026

    An Sace Amarya da Kawayenta 14 a Sokoto ana Tsaka da Shagalin Biki Yau Lahadi

    November 30, 2025

    RASHIN TSARO: Gwamnonin Katsina da Plateau sun rufe makarantun jihar nan take

    November 21, 2025
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

    January 22, 2026

    Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

    November 19, 2025

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Ɗan Najeriya daga Kano ya shiga cikin manyan masana yanayi na duniya ,zai halarci taro a Caribbean

    April 28, 2026

    Har Yanzu Akwai Dama Ta Neman Daren Lailatul Qadr — Limamin Harami A Makkah Ya Ja Hankalin Musulmi A Juma’ar Karshe Ta Ramadan

    March 13, 2026

    Ayyukan Cigaban Ilimi a Kano Sun Wuce Zato, Gwamna Yusuf Ya Sauya Alkibla – Kwamared Waiya

    February 25, 2026

    Marubuciyar Najeriya, Dr Asma’u Isah Maibasira, Ta Kaddamar da Littafin Jagoranci a Birtaniya

    February 7, 2026

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    Tinubu Naira 10,400 kacal ya warewa kowane ɗan Najeriya a fannin lafiyarsa cikin kasafin kuɗin 2026 – NMA

    December 29, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Ni rigimammen ɗan siyasa ne, masu neman amfani da matsalar tsaro su kayar da ni a 2027 ba za su yi nasara ba – Tinubu

    April 29, 2026

    Ɗan Najeriya daga Kano ya shiga cikin manyan masana yanayi na duniya ,zai halarci taro a Caribbean

    April 28, 2026

    Ba Na Tsoron Kowa,Idan Ban Koma Majalisa ba, Ina Godiya ga Allah – Kawu Sumaila Ya Yi Martani Ga Masu Neman Maye Gurbinsa da Rurum

    April 26, 2026

    2027: Akwai Shakku Kan Dalilin Dawowar Rurum APC — Shehu Isa Driver

    April 26, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Bukhari Sunusi daga Kano ya zamo gwarzon shekara na musabukar Qur’ani a Najeriya
Ilimi

Bukhari Sunusi daga Kano ya zamo gwarzon shekara na musabukar Qur’ani a Najeriya

By tstDecember 28, 20242 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 20241228 WA0036

Daga Musa Gama

Dalibi Bukhari Sunusi Idris daga jihar Kano ya zama zakara a gasar karatun kur’ani ta kasa karo na 39.

Musabukar ta Alqu’rani wacce cibiyar Nazarin Addinin Musulunci ta Jami’ar Usman Danfodio dake Sokoto ta shirya an gudanar da ita ne jihar Kebbi .

Kwamitin amintattu na malamai karkashin jagoranci Farfesa Sa’adiya Omar OON da Mal. M.K. Jabo Mataimakin Shugaba, da sauran manyan malamai sune suka  jagoranci tafiyar da musabukar.

Bukhari Sunusi ya fito ne daga karamar hukumar Gezawa .

Ya kuma lashe gasar karatun Qur’anin  Hizifi 60 da tafsiri .

Sakamakon musabukar ya kasance  cewa Bukhari Sunusi daga Kano wanda ya zamo na daya ya samu maki 98.20 cikin 100.

Sai Nuhu Muhammad daga Gombe da ya zama na biyu da maki 96.20 cikin 100.

Sai Mustapha Muhammad da ya zama na uku daga Kebbi da maki 95.30 cikin 100.

Sai Kuma Nafiu Ridwan Katsinawa daga Bauchi da ya zama na hudu da maki 93 .40 cikin 100.

Yayinda Kuma Safiyanu Muhammad daga Kaduna da ya zama na biyar da maki 93.10 cikin 100.

A wani karimci, Gidauniyar Ganduje foundation ta bayar da gudummawar Naira miliyan 2.25 ga wadanda suka yi nasara.

Gasar wacce aka gudanar a Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Tarayya da ke Jihar Kebbi, masu shirya gasar sun yaba da yadda aka kammala cikin nasara.

A wajen gasar an baiwa Bukhari Sunusi kyautar mota da kudade masu yawa.

Mai alfarma sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar na III da gwamnan Kebbi Nasiru Idiris da Ministan kasafin kudin Abubakar Bagudu da manayan yan siyasa suna daga cikin mahalarta taron rufe musabukar.

Anan gaba ake sa ran gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf zai karbi bakuncin gwarzon shekarar dan karramashi

Featured
Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Ɗan Najeriya daga Kano ya shiga cikin manyan masana yanayi na duniya ,zai halarci taro a Caribbean

April 28, 2026

Har Yanzu Akwai Dama Ta Neman Daren Lailatul Qadr — Limamin Harami A Makkah Ya Ja Hankalin Musulmi A Juma’ar Karshe Ta Ramadan

March 13, 2026

Ayyukan Cigaban Ilimi a Kano Sun Wuce Zato, Gwamna Yusuf Ya Sauya Alkibla – Kwamared Waiya

February 25, 2026

Marubuciyar Najeriya, Dr Asma’u Isah Maibasira, Ta Kaddamar da Littafin Jagoranci a Birtaniya

February 7, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Ni rigimammen ɗan siyasa ne, masu neman amfani da matsalar tsaro su kayar da ni a 2027 ba za su yi nasara ba – Tinubu

April 29, 2026

Ɗan Najeriya daga Kano ya shiga cikin manyan masana yanayi na duniya ,zai halarci taro a Caribbean

April 28, 2026

Ba Na Tsoron Kowa,Idan Ban Koma Majalisa ba, Ina Godiya ga Allah – Kawu Sumaila Ya Yi Martani Ga Masu Neman Maye Gurbinsa da Rurum

April 26, 2026

2027: Akwai Shakku Kan Dalilin Dawowar Rurum APC — Shehu Isa Driver

April 26, 2026

2027: Shugabannin Kananan Hukumomin Kano ta Kudu na Neman Maye Gurbin Kawu Sumaila da Rurum a Majalisar Dattawa

April 26, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.