Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    Rahma Rediyo da Talabijin sunje ta’aziyya ga iyalan Mansoor Tallman Mai Faci Kwanar Jaba tare da Tallafawa Iyalansa

    January 12, 2026

    Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Yaye Matasa 2,260, Tare da Raba Musu Kayan Koyon Sana’a a Kano

    January 11, 2026

    Mai yawan bada gudun mawa a gidaje Radiyo a kano, Mansur Tallman Maifaci, Kwanar Jaba, Ya Rasu

    January 11, 2026

    HUDUBA: Rashin Kamun Kai daga Mata a Wannan Zamanin Alama ce ta Tashin Kiyama – Dr. Aliyu Yunus

    January 9, 2026

    Gaskiyar Magana akan shirin Aure tsakanin Farfesa Ali Pantami da Aisha Buhari

    January 9, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Yanzu Yanzu :Yan Majalisar Dokokin Rivers sun fara shirin Sauke Gwamnan jihar Fubara da Mataimakiyarsa daga Mulkin Jihar

    January 8, 2026

    Gwamna Yusuf Na da ‘Yancin Barin NNPP Zuwa APC kamar yadda Kwankwaso ya Bar PDP Zuwa NNPP – Shekarau

    January 6, 2026

    Dole ka daina tsoma Baki a harkokin APC, Ba zamu Bari Yadda ka Rusa PDP ka yiwa APC haka ba – Sakon Hotoro ga Wike

    January 6, 2026

    Ka Ajiye Mana Kujerar Mu ta Minista ka Mayar da Hankali Kan Siyasar Rivers tunda ita Kafi So – APC ta Gargaɗi Wike

    January 5, 2026

    Kafar Abba Kafa ta duk inda ya shiga, Ban san kowa a Siyasa ba sai Shi – Kwamared Waiya

    January 3, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026

    An Sace Amarya da Kawayenta 14 a Sokoto ana Tsaka da Shagalin Biki Yau Lahadi

    November 30, 2025

    RASHIN TSARO: Gwamnonin Katsina da Plateau sun rufe makarantun jihar nan take

    November 21, 2025

    Yan Najeriya su koyi kokawa da Dambe domin kare kansu daga yan bindiga -Inji Christopher Musa

    August 23, 2025

    Masu kwacen waya sun kashe wani dalibi dan Aji uku a Jami’ar Bayero dake Kano

    August 7, 2025
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

    November 19, 2025

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Gwamna Yusuf Ya Nemi Gwamnatin Tarayya Ta Kawo Manufofin Taimakon Manoma da Ƙarfafa Masana’antu

    September 23, 2025

    Wasika zuwa ga Gwamnan Kano kan bukatar Samar da Tsaro a makarantu ko Rufe su – Tsohon Kwamishinan Ilimi Sunusi Kiru

    November 24, 2025

    ASUU ga Gwamnati: Idan kuna da tsarin “ba aiki, ba albashi”, mu ma muna da “ba albashi, ba aiki

    November 17, 2025

    Ginshikin Ilimi da muka gina ne ya haifar da nasarar daliban Kano a NECO – In ji tsohuwar Gwamnatin Ganduje

    September 17, 2025

    NECO 2025: Kano ta fi kowace jiha nasara, gyare-gyaren Gwamna Yusuf a bangaren Ilimi sun bayyana – Sunusi Bature

    September 17, 2025

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Tinubu Naira 10,400 kacal ya warewa kowane ɗan Najeriya a fannin lafiyarsa cikin kasafin kuɗin 2026 – NMA

    December 29, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Abinda zai faru ga wanda yake cin Ayaba a duk safiya – Farfesa Lateef

    July 25, 2025

    Asibitin Best Choice zai fara babban aikin tiyata akan ragin kaso 50 cikin 100 ga marasa lafiya

    July 7, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Rahma Rediyo da Talabijin sunje ta’aziyya ga iyalan Mansoor Tallman Mai Faci Kwanar Jaba tare da Tallafawa Iyalansa

    January 12, 2026

    Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Yaye Matasa 2,260, Tare da Raba Musu Kayan Koyon Sana’a a Kano

    January 11, 2026

    Mai yawan bada gudun mawa a gidaje Radiyo a kano, Mansur Tallman Maifaci, Kwanar Jaba, Ya Rasu

    January 11, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Masu Ibadar Umar 42 sun Rasu a haɗarin Mota a Saudiyya
Labarai

Masu Ibadar Umar 42 sun Rasu a haɗarin Mota a Saudiyya

By tstNovember 17, 20252 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 20251117 WA0011

Akalla mutane 42 ake kyautata zaton cewa sun rasu a wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da masu aikin Umrah a ƙasar Saudiyya.

Lamarin ya faru ne yayin da motar bus ɗin da ke ɗauke da masu ibadar ke kan hanyarsu daga Makka zuwa Madina.

Rahotanni sun nuna cewa motar bus ɗin ta yi karo da tankar motar dizil, wanda ya sa motocin biyu suka kama da wuta .

TST Hausa ta rawaito cewa yawancin fasinjojin da ke cikin motar ’yan ƙasar Indiya ne, musamman daga jihar Hyderabad.

Gwamnatin Kasar ta Indiya a yanzu haka ta aike da tawaga Kasar Saudiyya domin ganin abinda ya faru.

Haka kuma kafin nan gwamnatin Indiya ta kuma buɗe wani ofishin haɗin guiwa a Jeddah domin samun sahihan bayanai daga hukumomin Saudiyya.

Hukumomi sun fitar da lambobin gaggawa da iyalai za su iya kira domin samun karin bayani, yayin da ake ci gaba da tabbatar da sunayen waɗanda suka mutu da wadanda suka jikkata. Rahotanni sun ce mutum ɗaya kacal aka tabbatar yana raye cikin fasinjojin.

Hukumomin Saudiyya sun fara bincike kan abin da ya haddasa wannan babban hatsari, musamman ganin cewa tankar dizil ce ta taka rawa wajen ƙonewar bas ɗin.

Ana cigaba da jiran cikakkun bayanai da tabbatar da yawan mutanen da suka rasa rayukansu.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Rahma Rediyo da Talabijin sunje ta’aziyya ga iyalan Mansoor Tallman Mai Faci Kwanar Jaba tare da Tallafawa Iyalansa

January 12, 2026

Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Yaye Matasa 2,260, Tare da Raba Musu Kayan Koyon Sana’a a Kano

January 11, 2026

Mai yawan bada gudun mawa a gidaje Radiyo a kano, Mansur Tallman Maifaci, Kwanar Jaba, Ya Rasu

January 11, 2026

HUDUBA: Rashin Kamun Kai daga Mata a Wannan Zamanin Alama ce ta Tashin Kiyama – Dr. Aliyu Yunus

January 9, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Rahma Rediyo da Talabijin sunje ta’aziyya ga iyalan Mansoor Tallman Mai Faci Kwanar Jaba tare da Tallafawa Iyalansa

January 12, 2026

Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Yaye Matasa 2,260, Tare da Raba Musu Kayan Koyon Sana’a a Kano

January 11, 2026

Mai yawan bada gudun mawa a gidaje Radiyo a kano, Mansur Tallman Maifaci, Kwanar Jaba, Ya Rasu

January 11, 2026

An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

January 10, 2026

HUDUBA: Rashin Kamun Kai daga Mata a Wannan Zamanin Alama ce ta Tashin Kiyama – Dr. Aliyu Yunus

January 9, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.