Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    Hajj 2026: Saudiyya Ta Tura Ma’aikatan Lafiya 52,000 Domin Kare Alhazai Daga Zafin Rana lokacin Arfa

    May 24, 2026

    Hajji 2026: Amirul Hajj Na Kano Ya Bukaci Kwamitoci Su Yi Aiki Cikin Hadin Kai Da Jajircewa

    May 24, 2026

    Hajj 2026: Saudiyya Ta Girke Sabbin Na’urorin Sanyaya Waje 45,600 A Tantunan Mina Da Aka Sayo daga Australia

    May 23, 2026

    HUDUBA : Ayyukan Alheri a Kwanaki 10 na Zul-Hijja Da Ranar Arfa Allah Kadai Yasan Ladan da zai Baiwa Bawansa — Sheikh Maher

    May 22, 2026

    Bana Shaye Shaye, wannan da ku ka gani Alewa ce – In Ji Ado Doguwa

    May 21, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Na Rungumi Kaddara kan Rasa Takarar Kujerar Majalisar Tarayya a Gezawa da Gabasawa – Hon. Dan Malam

    May 8, 2026

    Kofa Har Yanzu a Buɗe Take ga Kwankwaso Ya Koma PRP, Tunda Akwai Shakkun Samun Mafita a NDC – In Ji Ali Rabiu Ali

    May 4, 2026

    Kwankwaso bai kammala Takaba a ADC ba ya koma NDC – In Ji Kwamared Waiya

    May 3, 2026

    Kwankwaso Ya Shiga Tattaunawa da NDC da PRP Kan Sabuwar Makomarsa a Siyasa

    May 3, 2026

    Ni rigimammen ɗan siyasa ne, masu neman amfani da matsalar tsaro su kayar da ni a 2027 ba za su yi nasara ba – Tinubu

    April 29, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    Yan Bindiga Sunyi garkuwa da ’yan uwan Mataimakin Gwamnan Sokoto

    May 1, 2026

    An Kama Budurwa da Kunkuru 30 a Filin Jirgin Sama Ta Na Ƙoƙarin Shiga Jirgi da Su

    April 30, 2026

    A Wasan Hausa na koyi yadda ake sace Mutane – In ji Matashin da DSS suka kama a Kano

    February 13, 2026

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

    January 22, 2026

    Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

    November 19, 2025

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Ɗan Najeriya daga Kano ya shiga cikin manyan masana yanayi na duniya ,zai halarci taro a Caribbean

    April 28, 2026

    Har Yanzu Akwai Dama Ta Neman Daren Lailatul Qadr — Limamin Harami A Makkah Ya Ja Hankalin Musulmi A Juma’ar Karshe Ta Ramadan

    March 13, 2026

    Ayyukan Cigaban Ilimi a Kano Sun Wuce Zato, Gwamna Yusuf Ya Sauya Alkibla – Kwamared Waiya

    February 25, 2026

    Marubuciyar Najeriya, Dr Asma’u Isah Maibasira, Ta Kaddamar da Littafin Jagoranci a Birtaniya

    February 7, 2026

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    Tinubu Naira 10,400 kacal ya warewa kowane ɗan Najeriya a fannin lafiyarsa cikin kasafin kuɗin 2026 – NMA

    December 29, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Hajj 2026: Saudiyya Ta Tura Ma’aikatan Lafiya 52,000 Domin Kare Alhazai Daga Zafin Rana lokacin Arfa

    May 24, 2026

    Hajji 2026: Amirul Hajj Na Kano Ya Bukaci Kwamitoci Su Yi Aiki Cikin Hadin Kai Da Jajircewa

    May 24, 2026

    Hajj 2026: Saudiyya Ta Girke Sabbin Na’urorin Sanyaya Waje 45,600 A Tantunan Mina Da Aka Sayo daga Australia

    May 23, 2026

    HUDUBA : Ayyukan Alheri a Kwanaki 10 na Zul-Hijja Da Ranar Arfa Allah Kadai Yasan Ladan da zai Baiwa Bawansa — Sheikh Maher

    May 22, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Hajji 2026: Amirul Hajj Na Kano Ya Bukaci Kwamitoci Su Yi Aiki Cikin Hadin Kai Da Jajircewa
Labarai

Hajji 2026: Amirul Hajj Na Kano Ya Bukaci Kwamitoci Su Yi Aiki Cikin Hadin Kai Da Jajircewa

By tstMay 24, 20262 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 20260524 WA0087

Amirul Hajj na Jihar Kano kuma Sarkin Gaya, Aliyu Ibrahim Abdulkadir, ya bukaci dukkan jami’ai da kwamitocin da aka dorawa nauyin gudanar da aikin Hajjin 2026 da su kara zage damtse tare da aiki cikin hadin kai domin tabbatar da nasarar aikin Hajjin bana

Shugaban kwamatin tawagar yan Jarida dake kula da harkokin yadda aikin Hajji ke gudana Alhaji Mustapha Muhammad ne ya sanar da hakan cikin wata takarda da ya fitar inda yace Sarkin ya bayyana hakan ne yayin wani muhimmin taro na dabarun gudanar da aiki da aka gudanar a House Number One da ke birnin Makkah a ranar Lahadi, inda ya jaddada muhimmancin sadaukarwa, biyayya ga aiki da kuma fahimtar juna tsakanin dukkan bangarorin da ke gudanar da aikin Hajjin

Ya ce nasarar aikin Hajji ba za ta samu ba sai an hada kai tare da nuna kwarewa da jajircewa wajen kula da alhazai da gudanar da ayyukan da aka tsara.

Don haka ya bukaci jami’an da su kasance masu aiki tukuru tare da fifita bukatun alhazai a duk lokacin gudanar da aikin.

“Hadin kai da aiki tare su ne ginshikin nasarar duk wani aiki, musamman aikin Hajji wanda ke bukatar tsari, hakuri da cikakken kulawa,” in ji Amirul Hajjin.

Da yake nasa jawabin, Mataimakin Amirul Hajj kuma Sarkin Karaye, Muhammad Muhammad Mahraz Karaye, ya bayyana cewa shugabannin tawagar Hajjin Kano sun kuduri aniyar ganin an gudanar da aikin Hajjin bana cikin tsari da nasara.

Ya ce shirye-shiryen Mina da Arafat na daga cikin muhimman matakan aikin Hajji, kasancewar su ne ginshikin dukkan ayyukan da ake gudanarwa a lokacin aikin Hajjin. Saboda haka ya bukaci dukkan kwamitoci da su kara hada kai tare da taimaka wa juna domin gudanar da ayyukansu yadda ya kamata.

Hakazalika, ya umarci dukkan kwamitoci da su tattara rahotanninsu bayan kammala zaman Arafat domin hada cikakken rahoton aikin Hajjin 2026.

A nasu bangaren, shugabannin kwamitoci daban-daban sun tabbatar wa shugabannin Amirul Hajj cewa suna nan a shirye domin yin duk mai yiwuwa wajen tabbatar da nasarar aikin Hajjin bana ga alhazan Jihar Kano

Taron ya kare ne cikin yanayi na fahimtar juna da sabunta alkawarin aiki tare tsakanin dukkan masu ruwa da tsaki domin tabbatar da gudanar da aikin Hajjin 2026 cikin kwanciyar hankali da nasara.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Hajj 2026: Saudiyya Ta Tura Ma’aikatan Lafiya 52,000 Domin Kare Alhazai Daga Zafin Rana lokacin Arfa

May 24, 2026

Hajj 2026: Saudiyya Ta Girke Sabbin Na’urorin Sanyaya Waje 45,600 A Tantunan Mina Da Aka Sayo daga Australia

May 23, 2026

HUDUBA : Ayyukan Alheri a Kwanaki 10 na Zul-Hijja Da Ranar Arfa Allah Kadai Yasan Ladan da zai Baiwa Bawansa — Sheikh Maher

May 22, 2026

Bana Shaye Shaye, wannan da ku ka gani Alewa ce – In Ji Ado Doguwa

May 21, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Hajj 2026: Saudiyya Ta Tura Ma’aikatan Lafiya 52,000 Domin Kare Alhazai Daga Zafin Rana lokacin Arfa

May 24, 2026

Hajji 2026: Amirul Hajj Na Kano Ya Bukaci Kwamitoci Su Yi Aiki Cikin Hadin Kai Da Jajircewa

May 24, 2026

Hajj 2026: Saudiyya Ta Girke Sabbin Na’urorin Sanyaya Waje 45,600 A Tantunan Mina Da Aka Sayo daga Australia

May 23, 2026

HUDUBA : Ayyukan Alheri a Kwanaki 10 na Zul-Hijja Da Ranar Arfa Allah Kadai Yasan Ladan da zai Baiwa Bawansa — Sheikh Maher

May 22, 2026

Bana Shaye Shaye, wannan da ku ka gani Alewa ce – In Ji Ado Doguwa

May 21, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.