Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    Alhazan Kano Sun Nuna Gamsuwa da Kulawar da Ake Basu a Mina Yayin Fara Ayyukan Hajjin 2026

    May 25, 2026

    Hajj 2026: Saudiyya Ta Tura Ma’aikatan Lafiya 52,000 Domin Kare Alhazai Daga Zafin Rana lokacin Arfa

    May 24, 2026

    Hajji 2026: Amirul Hajj Na Kano Ya Bukaci Kwamitoci Su Yi Aiki Cikin Hadin Kai Da Jajircewa

    May 24, 2026

    Hajj 2026: Saudiyya Ta Girke Sabbin Na’urorin Sanyaya Waje 45,600 A Tantunan Mina Da Aka Sayo daga Australia

    May 23, 2026

    HUDUBA : Ayyukan Alheri a Kwanaki 10 na Zul-Hijja Da Ranar Arfa Allah Kadai Yasan Ladan da zai Baiwa Bawansa — Sheikh Maher

    May 22, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Na Rungumi Kaddara kan Rasa Takarar Kujerar Majalisar Tarayya a Gezawa da Gabasawa – Hon. Dan Malam

    May 8, 2026

    Kofa Har Yanzu a Buɗe Take ga Kwankwaso Ya Koma PRP, Tunda Akwai Shakkun Samun Mafita a NDC – In Ji Ali Rabiu Ali

    May 4, 2026

    Kwankwaso bai kammala Takaba a ADC ba ya koma NDC – In Ji Kwamared Waiya

    May 3, 2026

    Kwankwaso Ya Shiga Tattaunawa da NDC da PRP Kan Sabuwar Makomarsa a Siyasa

    May 3, 2026

    Ni rigimammen ɗan siyasa ne, masu neman amfani da matsalar tsaro su kayar da ni a 2027 ba za su yi nasara ba – Tinubu

    April 29, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    Yan Bindiga Sunyi garkuwa da ’yan uwan Mataimakin Gwamnan Sokoto

    May 1, 2026

    An Kama Budurwa da Kunkuru 30 a Filin Jirgin Sama Ta Na Ƙoƙarin Shiga Jirgi da Su

    April 30, 2026

    A Wasan Hausa na koyi yadda ake sace Mutane – In ji Matashin da DSS suka kama a Kano

    February 13, 2026

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

    January 22, 2026

    Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

    November 19, 2025

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Ɗan Najeriya daga Kano ya shiga cikin manyan masana yanayi na duniya ,zai halarci taro a Caribbean

    April 28, 2026

    Har Yanzu Akwai Dama Ta Neman Daren Lailatul Qadr — Limamin Harami A Makkah Ya Ja Hankalin Musulmi A Juma’ar Karshe Ta Ramadan

    March 13, 2026

    Ayyukan Cigaban Ilimi a Kano Sun Wuce Zato, Gwamna Yusuf Ya Sauya Alkibla – Kwamared Waiya

    February 25, 2026

    Marubuciyar Najeriya, Dr Asma’u Isah Maibasira, Ta Kaddamar da Littafin Jagoranci a Birtaniya

    February 7, 2026

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    Tinubu Naira 10,400 kacal ya warewa kowane ɗan Najeriya a fannin lafiyarsa cikin kasafin kuɗin 2026 – NMA

    December 29, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Alhazan Kano Sun Nuna Gamsuwa da Kulawar da Ake Basu a Mina Yayin Fara Ayyukan Hajjin 2026

    May 25, 2026

    Hajj 2026: Saudiyya Ta Tura Ma’aikatan Lafiya 52,000 Domin Kare Alhazai Daga Zafin Rana lokacin Arfa

    May 24, 2026

    Hajji 2026: Amirul Hajj Na Kano Ya Bukaci Kwamitoci Su Yi Aiki Cikin Hadin Kai Da Jajircewa

    May 24, 2026

    Hajj 2026: Saudiyya Ta Girke Sabbin Na’urorin Sanyaya Waje 45,600 A Tantunan Mina Da Aka Sayo daga Australia

    May 23, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Gwamna Yusuf ya naɗa mai jawa Sheikh Karubullah Nasiru Kabara baki a gidan Sarki ,da Sheikh Ali Dan Abba da Sheikh Dan Almajiri mukamai
Labarai

Gwamna Yusuf ya naɗa mai jawa Sheikh Karubullah Nasiru Kabara baki a gidan Sarki ,da Sheikh Ali Dan Abba da Sheikh Dan Almajiri mukamai

By tstFebruary 3, 20252 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 20250203 WA0033

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin Shugabannin hukumar shari’a da zakka a jihar Kano.

A yayin kaddamar da shugabanin hukumar ta shari’a, gwamna Yusuf ya nada sheikh Abbas Abubakar Daneji a matsayin Shugaban hukumar ta shari’a.

Gwamna Yusuf ya nada mutane 16 da zasu jagoranci hukumar ta shari’a ciki harda shugabanta Sheikh Daneji.

Sauran Shugabannin hukumar shari’ar sun hada da Sheikh gwani Hadi Gwani Dahiru a matsayin kwamishina na daya da Sheikh Ali Dan Abba a matsayin kwamishina na biyu.

Sai Kuma Shiek Abubakar Mai Ashafa a matsayin Mamba,da Malam Naziru Saminu Dorayi shima Mamba da sauransu.

Yayinda kuma Dr Muhammad Sani Hashim zai kasance Sakataren hukumar ta Shari’a.

A bangaren hukumar zakka da Hubusi,Kuma gwamna Yusuf ya nada Sheikh Barista Habibu Dan almajiri a matsayin Shugaban hukumar ta zakka.

Sauran mutanan sun hada da Sheikh Nafiu Umar Harazimi a matsayin Kwamishina na daya sai kuma Dr Ali Kurash a matsayin Kwamishina na biyu da sauransu.

A yayinda yake jawabi jim kadan da mikawa mutanan takardar kama aiki ,yace ya zabo sune a bisa cancanta da gogewarsu.

Ya horesu da su bada hadin kai wajen ciyar da Kano gaba.

Yace musamman hukumar zakka a kano yana mai cewa duk da arzikin da al’umar kano kedashi Amma abin haushi har yanzu mutane suna bara.

Gwamna Yusuf yace duk Najeriya babu wata jiha a Najeriya da take da attajirai sama da Kano,a dan haka ya bukaci hukumar ta zakka ta tashi tsaye domin ganin ta sauke nauyin da aka dora mata.

Gwamnan yace akwai tabbacin,nan da wani lokaci ,Mutanan kano musamman manyan masu kuɗi zasu rika tururuwa wajen ganin sun mika zakka domin fitar da jama’ar kano daga cikin talaucin da ake ciki.

Sannan itama hukumar shari’a ta Kano, gwamna Yusuf ya nemi hukumar da tayi aikinta abisa gaskiya da rikon amana da Kuma adalci.

Daga nan gwamna Yusuf ya godewa Hukumar Hisba ta jihar Kano abisa kokarinta na ganin an kyautata rayuwar jama’a musamman ragaitar kananan yara a birnin Kano.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Alhazan Kano Sun Nuna Gamsuwa da Kulawar da Ake Basu a Mina Yayin Fara Ayyukan Hajjin 2026

May 25, 2026

Hajj 2026: Saudiyya Ta Tura Ma’aikatan Lafiya 52,000 Domin Kare Alhazai Daga Zafin Rana lokacin Arfa

May 24, 2026

Hajji 2026: Amirul Hajj Na Kano Ya Bukaci Kwamitoci Su Yi Aiki Cikin Hadin Kai Da Jajircewa

May 24, 2026

Hajj 2026: Saudiyya Ta Girke Sabbin Na’urorin Sanyaya Waje 45,600 A Tantunan Mina Da Aka Sayo daga Australia

May 23, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Alhazan Kano Sun Nuna Gamsuwa da Kulawar da Ake Basu a Mina Yayin Fara Ayyukan Hajjin 2026

May 25, 2026

Hajj 2026: Saudiyya Ta Tura Ma’aikatan Lafiya 52,000 Domin Kare Alhazai Daga Zafin Rana lokacin Arfa

May 24, 2026

Hajji 2026: Amirul Hajj Na Kano Ya Bukaci Kwamitoci Su Yi Aiki Cikin Hadin Kai Da Jajircewa

May 24, 2026

Hajj 2026: Saudiyya Ta Girke Sabbin Na’urorin Sanyaya Waje 45,600 A Tantunan Mina Da Aka Sayo daga Australia

May 23, 2026

HUDUBA : Ayyukan Alheri a Kwanaki 10 na Zul-Hijja Da Ranar Arfa Allah Kadai Yasan Ladan da zai Baiwa Bawansa — Sheikh Maher

May 22, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.