Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    Majalisar Dokokin Kano Ta Fara Shirin Tsige Mataimakin Gwamna Aminu Abdussalam Gwarzo

    March 5, 2026

    Yanzu Yanzu :Saudiyya Ta Takaita Wa’adin Amfani da Bizar Umarah Zuwa Kwanaki 30 Maimakon Wata 3

    March 1, 2026

    Gwamnatin Kano ta kwato motocin Tsaffin kwamishinonin da suka bi tsarin Kwankwaso

    February 26, 2026

    Hajj 2026: Hukumar Alhazan Kano ta sanar da ranar fara Jigilan Maniyata zuwa Saudiyya

    February 25, 2026

    Zaɓen Cike Gurbi a Kano Ya Tabbatar da Sauyin Salo a Siyasar Jihar – Gwamna Yusuf

    February 21, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Majalisar Dokokin Kano ta Magantu kan Bukatar Mataimakin Gwamnan Jiha Aminu Gwarzo Ya yi Murabus

    January 31, 2026

    Shafin Kwankwasiyya Reporters a Facebook Ya Sauya Suna Zuwa Gida Gida Reporters

    January 26, 2026

    Yanzu Yanzu :Yan Majalisar Dokokin Rivers sun fara shirin Sauke Gwamnan jihar Fubara da Mataimakiyarsa daga Mulkin Jihar

    January 8, 2026

    Gwamna Yusuf Na da ‘Yancin Barin NNPP Zuwa APC kamar yadda Kwankwaso ya Bar PDP Zuwa NNPP – Shekarau

    January 6, 2026

    Dole ka daina tsoma Baki a harkokin APC, Ba zamu Bari Yadda ka Rusa PDP ka yiwa APC haka ba – Sakon Hotoro ga Wike

    January 6, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    A Wasan Hausa na koyi yadda ake sace Mutane – In ji Matashin da DSS suka kama a Kano

    February 13, 2026

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026

    An Sace Amarya da Kawayenta 14 a Sokoto ana Tsaka da Shagalin Biki Yau Lahadi

    November 30, 2025

    RASHIN TSARO: Gwamnonin Katsina da Plateau sun rufe makarantun jihar nan take

    November 21, 2025
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

    January 22, 2026

    Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

    November 19, 2025

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Har Yanzu Akwai Dama Ta Neman Daren Lailatul Qadr — Limamin Harami A Makkah Ya Ja Hankalin Musulmi A Juma’ar Karshe Ta Ramadan

    March 13, 2026

    Ayyukan Cigaban Ilimi a Kano Sun Wuce Zato, Gwamna Yusuf Ya Sauya Alkibla – Kwamared Waiya

    February 25, 2026

    Marubuciyar Najeriya, Dr Asma’u Isah Maibasira, Ta Kaddamar da Littafin Jagoranci a Birtaniya

    February 7, 2026

    An yi taron Murnar cika shekaru 30 da samar da Cibiyar addini ta Usman bn Affan Gadon Kaya wacce Marigayi Sheikh Ja’afar ya Kafa

    February 1, 2026

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    Tinubu Naira 10,400 kacal ya warewa kowane ɗan Najeriya a fannin lafiyarsa cikin kasafin kuɗin 2026 – NMA

    December 29, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Har Yanzu Akwai Dama Ta Neman Daren Lailatul Qadr — Limamin Harami A Makkah Ya Ja Hankalin Musulmi A Juma’ar Karshe Ta Ramadan

    March 13, 2026

    HAJJ 2026: Hukumar Alhazan Kano Ta Karɓi Bizar Dukkan Alhazan Jihar

    March 12, 2026

    HAJJ 2026: Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Karɓi Bizar Dukkan Alhazan Kano

    March 12, 2026

    HAJJI 2026: Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Karɓi Bizar Dukkan Alhazan Kano

    March 12, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Yaudara ta a ka yi na yi belin dilan kwaya a kotu,Ina neman afuwar jama’a – Kwamishina Namadi
Labarai

Yaudara ta a ka yi na yi belin dilan kwaya a kotu,Ina neman afuwar jama’a – Kwamishina Namadi

By tstJuly 25, 20253 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
FB IMG 1753450680412

Kwamishinan harkokin sufuri na jihar Kano, Ibrahim Ali Namadi Dala , ya nesanta kansa daga Sulaiman Danwawu, wanda ake zargi da laifin fataucin miyagun kwayoyi kuma yana fuskantar shari’a a kotun tarayya da ke Kano.

Jaridar DAILY NIGERIAN ta rawaito cewa Kwamishina Namadi ya tsaya wa Danwawu beli a gaban kotu, lamarin da ya janyo ce-ce-ku-ce a ciki da wajen Kano.

Sai dai a cikin wata sanarwa da ya fitar a yau Juma’a, Kwamishina Namadi ya bayyana cewa bai da wata alaka ta kusa ko ta nesa da wanda ake zargi, dan kwaya ne kuma ya amince ya tsaya masa ne kawai bayan wasu manyan mutane masu daraja da amana sun nemi alfarma tare da shaidar da kyawawan halayensa ashe bai san yaudararsa akayi ba , acewarsa.

TST Hausa ta rawaito cewa alkalin kotun, mai Shari’a M.S. Shuaibu, ya bayar da belin wanda ake zargin ne bayan sauraron rokon lauyoyinsa a ranar 17 ga Yuli,” in ji shi.

Sanarwar tace bayar da beli a irin wannan shari’a abu ne da ya dace da tsarin doka, domin wanda ake tuhuma ana kallonsa a matsayin mara laifi har sai an tabbatar da laifinsa a kotu.

Namadi ya ce wani bangare na sharuddan belin ya bukaci a samu wanda zai tsaya wa wanda ake zargi daga cikin kwamishinonin gwamnatin Kano, kuma wasu mutane da ya yarda da su suka roki da ya tsaya masa, lamarin da ya ce ya amince da shi da zuciya daya.

“Ban taba sanin girman laifukan da ake zarginsa da su ba, kuma bayanan da suka fito a baya-bayan nan sun girgiza ni matuka,” in ji Kwamishinan.

Ya yaba da kokarin Gwamnatin Jihar Kano wajen yaki da shaye-shaye da miyagun kwayoyi, da kuma kokarin da ake yi wajen gyara rayuwar matasa da suka fada tarkon amfani da kwayoyi.

“Abubuwan da nake darajantawa a rayuwa ba su da nasaba da goyon bayan masu aikata laifi ko bijirewa dokokin kasa,” in ji shi.

Namadi ya ce ya riga ya nemi shawarar lauyoyinsa domin sanin matakin da ya kamata ya dauka a gaba, ciki har da yiwuwar janye tsayuwar belin da yayi.

“Ina matukar nadamar shiga wannan lamari da bai dace ba, kuma ina tabbatar wa da gwamnatin Jihar Kano da al’ummarta cewa ina nan daram wajen kare gaskiya, adalci da bin doka da oda.”

Ya kuma jaddada cewa ba zai taba mara wa wani baya da zai kawo cikas ga yaki da safarar miyagun kwayoyi da ta’addanci da sauran munanan dabi’u da ke barazana ga zaman lafiya da ci gaban jihar ba.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Majalisar Dokokin Kano Ta Fara Shirin Tsige Mataimakin Gwamna Aminu Abdussalam Gwarzo

March 5, 2026

Yanzu Yanzu :Saudiyya Ta Takaita Wa’adin Amfani da Bizar Umarah Zuwa Kwanaki 30 Maimakon Wata 3

March 1, 2026

Gwamnatin Kano ta kwato motocin Tsaffin kwamishinonin da suka bi tsarin Kwankwaso

February 26, 2026

Hajj 2026: Hukumar Alhazan Kano ta sanar da ranar fara Jigilan Maniyata zuwa Saudiyya

February 25, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Har Yanzu Akwai Dama Ta Neman Daren Lailatul Qadr — Limamin Harami A Makkah Ya Ja Hankalin Musulmi A Juma’ar Karshe Ta Ramadan

March 13, 2026

HAJJ 2026: Hukumar Alhazan Kano Ta Karɓi Bizar Dukkan Alhazan Jihar

March 12, 2026

HAJJ 2026: Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Karɓi Bizar Dukkan Alhazan Kano

March 12, 2026

HAJJI 2026: Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Karɓi Bizar Dukkan Alhazan Kano

March 12, 2026

Kwanaki 10 na Ƙarshen Ramadan: Limamin Masallacin Annabi Ya Yi Muhimmin Kira ga Musulmi

March 6, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.