Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Labaran Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Sauyin Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    Hisba ta sake kubutar da yan Mata biyu da za’a kaisu Aikatau Kasar Saliyo

    November 17, 2025

    Masu Ibadar Umar 42 sun Rasu a haɗarin Mota a Saudiyya

    November 17, 2025

    Na kan Zubar da Hawaye duk lokacin da Naji an Kai Harin dake salwantar rayuka a Najeriya – Akpabio

    November 16, 2025

    Tinubu ya bamu Umarnin Daina karbar Haraji ga wasu Kayyaki da Ake Shigowa Da su Najeriya,Dan Sauƙaƙawa Yan Ƙasa -In ji CG Adeniyi

    November 15, 2025

    Mataimakin Gwamnan Kano Kwamared Gwarzo Ya Taya Danhajiya Murnar Zama Shugaban Kungiyar Sufuri ta Jihar

    November 14, 2025
  • Labaran Ketare

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025

    Kwan Kaji yayi tashin goron zabi a Amurika,kuma Joe Biden keda hannu – Inji Trump

    March 5, 2025
  • Siyasa

    Cinikinmu ake A Majalisar Dokokin Kano kamar Haja Domin mu Koma APC ,Amma Munki – Mai Rigar Fata

    November 15, 2025

    Tinubu ne uban gida na a siyasa,ba El-Rufai ba,ban iya butulci ba – Gwamnan Kaduna Sani

    September 7, 2025

    Zargin Kofa na neman cefanar da ’yancin Kwankwaso a wajen Tinubu ba tare da yardarsa ba,ta sa muka koreshi – Nagoda

    September 7, 2025

    An yaudare ni da cin Amanata a 2015 – Inji Jonathan

    September 5, 2025

    2027:Matasan Najeriya sun nemi gwamnan Bauchi Bala Muhammad ya fito takarar Shugabancin Ƙasa

    August 28, 2025
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Sauyin Yanayi
  • Tsaro

    Yan Najeriya su koyi kokawa da Dambe domin kare kansu daga yan bindiga -Inji Christopher Musa

    August 23, 2025

    Masu kwacen waya sun kashe wani dalibi dan Aji uku a Jami’ar Bayero dake Kano

    August 7, 2025

    Matashin da yayi yunkurin rungumar Tinubu a Kaduna,yana da matsalar kwakwalwa -Inji yan sanda

    June 20, 2025

    Fadan Daba a Kano siyasa ce ,daga yan adawa domin batawa gwamnati suna – Gwamnatin Kano

    June 14, 2025

    Yan Jarida na bada gudun mowa kan barazanar tsaro a Najeriya – Inji gwamnatin tarayya

    April 17, 2025
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Gwamna Yusuf Ya Nemi Gwamnatin Tarayya Ta Kawo Manufofin Taimakon Manoma da Ƙarfafa Masana’antu

    September 23, 2025

    Bankin Jaiz ya lashe kyautar bankin musulunci da yafi kowanne banki kyautatawa yan Najeriya a 2025

    September 13, 2025

    Ginshikin Ilimi da muka gina ne ya haifar da nasarar daliban Kano a NECO – In ji tsohuwar Gwamnatin Ganduje

    September 17, 2025

    NECO 2025: Kano ta fi kowace jiha nasara, gyare-gyaren Gwamna Yusuf a bangaren Ilimi sun bayyana – Sunusi Bature

    September 17, 2025

    Gwamnatin Kano ta yi barazanar rufe makarantu masu zaman kansu da suka kara kuɗin makaranta

    September 11, 2025

    Yanzu Yanzu:Gwamnatin Kano ta ware naira biliyan 3 domin biyan Jarabawar NECO ga daliban jihar

    May 9, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Jami’an tsaro sunyi awon gaba da mawakin dake yiwa Alassan Ado Doguwa da Sanata Kawu Sumaila waka

    December 19, 2024

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Abinda zai faru ga wanda yake cin Ayaba a duk safiya – Farfesa Lateef

    July 25, 2025

    Asibitin Best Choice zai fara babban aikin tiyata akan ragin kaso 50 cikin 100 ga marasa lafiya

    July 7, 2025

    Gwamnatin Kano ta kaddamar da aikin kashe Ɓerayen Garum Malam

    April 17, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Hisba ta sake kubutar da yan Mata biyu da za’a kaisu Aikatau Kasar Saliyo

    November 17, 2025

    Masu Ibadar Umar 42 sun Rasu a haɗarin Mota a Saudiyya

    November 17, 2025

    Na kan Zubar da Hawaye duk lokacin da Naji an Kai Harin dake salwantar rayuka a Najeriya – Akpabio

    November 16, 2025

    Cinikinmu ake A Majalisar Dokokin Kano kamar Haja Domin mu Koma APC ,Amma Munki – Mai Rigar Fata

    November 15, 2025
TST HAUSATST HAUSA
Home » Yaudara ta a ka yi na yi belin dilan kwaya a kotu,Ina neman afuwar jama’a – Kwamishina Namadi
Labarai

Yaudara ta a ka yi na yi belin dilan kwaya a kotu,Ina neman afuwar jama’a – Kwamishina Namadi

By tstJuly 25, 20253 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
FB IMG 1753450680412

Kwamishinan harkokin sufuri na jihar Kano, Ibrahim Ali Namadi Dala , ya nesanta kansa daga Sulaiman Danwawu, wanda ake zargi da laifin fataucin miyagun kwayoyi kuma yana fuskantar shari’a a kotun tarayya da ke Kano.

Jaridar DAILY NIGERIAN ta rawaito cewa Kwamishina Namadi ya tsaya wa Danwawu beli a gaban kotu, lamarin da ya janyo ce-ce-ku-ce a ciki da wajen Kano.

Sai dai a cikin wata sanarwa da ya fitar a yau Juma’a, Kwamishina Namadi ya bayyana cewa bai da wata alaka ta kusa ko ta nesa da wanda ake zargi, dan kwaya ne kuma ya amince ya tsaya masa ne kawai bayan wasu manyan mutane masu daraja da amana sun nemi alfarma tare da shaidar da kyawawan halayensa ashe bai san yaudararsa akayi ba , acewarsa.

TST Hausa ta rawaito cewa alkalin kotun, mai Shari’a M.S. Shuaibu, ya bayar da belin wanda ake zargin ne bayan sauraron rokon lauyoyinsa a ranar 17 ga Yuli,” in ji shi.

Sanarwar tace bayar da beli a irin wannan shari’a abu ne da ya dace da tsarin doka, domin wanda ake tuhuma ana kallonsa a matsayin mara laifi har sai an tabbatar da laifinsa a kotu.

Namadi ya ce wani bangare na sharuddan belin ya bukaci a samu wanda zai tsaya wa wanda ake zargi daga cikin kwamishinonin gwamnatin Kano, kuma wasu mutane da ya yarda da su suka roki da ya tsaya masa, lamarin da ya ce ya amince da shi da zuciya daya.

“Ban taba sanin girman laifukan da ake zarginsa da su ba, kuma bayanan da suka fito a baya-bayan nan sun girgiza ni matuka,” in ji Kwamishinan.

Ya yaba da kokarin Gwamnatin Jihar Kano wajen yaki da shaye-shaye da miyagun kwayoyi, da kuma kokarin da ake yi wajen gyara rayuwar matasa da suka fada tarkon amfani da kwayoyi.

“Abubuwan da nake darajantawa a rayuwa ba su da nasaba da goyon bayan masu aikata laifi ko bijirewa dokokin kasa,” in ji shi.

Namadi ya ce ya riga ya nemi shawarar lauyoyinsa domin sanin matakin da ya kamata ya dauka a gaba, ciki har da yiwuwar janye tsayuwar belin da yayi.

“Ina matukar nadamar shiga wannan lamari da bai dace ba, kuma ina tabbatar wa da gwamnatin Jihar Kano da al’ummarta cewa ina nan daram wajen kare gaskiya, adalci da bin doka da oda.”

Ya kuma jaddada cewa ba zai taba mara wa wani baya da zai kawo cikas ga yaki da safarar miyagun kwayoyi da ta’addanci da sauran munanan dabi’u da ke barazana ga zaman lafiya da ci gaban jihar ba.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Hisba ta sake kubutar da yan Mata biyu da za’a kaisu Aikatau Kasar Saliyo

November 17, 2025

Masu Ibadar Umar 42 sun Rasu a haɗarin Mota a Saudiyya

November 17, 2025

Na kan Zubar da Hawaye duk lokacin da Naji an Kai Harin dake salwantar rayuka a Najeriya – Akpabio

November 16, 2025

Tinubu ya bamu Umarnin Daina karbar Haraji ga wasu Kayyaki da Ake Shigowa Da su Najeriya,Dan Sauƙaƙawa Yan Ƙasa -In ji CG Adeniyi

November 15, 2025
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Hisba ta sake kubutar da yan Mata biyu da za’a kaisu Aikatau Kasar Saliyo

November 17, 2025

Masu Ibadar Umar 42 sun Rasu a haɗarin Mota a Saudiyya

November 17, 2025

Na kan Zubar da Hawaye duk lokacin da Naji an Kai Harin dake salwantar rayuka a Najeriya – Akpabio

November 16, 2025

Cinikinmu ake A Majalisar Dokokin Kano kamar Haja Domin mu Koma APC ,Amma Munki – Mai Rigar Fata

November 15, 2025

Tinubu ya bamu Umarnin Daina karbar Haraji ga wasu Kayyaki da Ake Shigowa Da su Najeriya,Dan Sauƙaƙawa Yan Ƙasa -In ji CG Adeniyi

November 15, 2025
Advertisement
© 2025 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.