Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Labaran Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Sauyin Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    HUDUBA:Dalilin sanya sunan AL-IKHLAS ga sabon Masallacin Juma’a na Sharada,Shine Tunawa jama’a Aiki Don Allah – Farfesa Mansur Yelwa

    November 14, 2025

    Ina Girmama Doka da Hukumomi, Dan haka Dole Ne A Yi Abin Da Ya Dace – In ji Wike

    November 13, 2025

    Tinubu ya Dakatar Da Sabon Haraji Kan Man Fetur na Kaso 15 cikin 100 Ba tare da Bata lokaci ba

    November 13, 2025

    Sojojin da aka ga munyi Hatsaniya da su ,Barazanar harbi na suka yi ,Shiyasa na Fusata – In ji Wike

    November 11, 2025

    Yan Sandan Najeriya sunfi Kare Lafiyar Yan Siyasa da Attajirai Fiye da Talakawa – Rahoton EU

    November 11, 2025
  • Labaran Ketare

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025

    Kwan Kaji yayi tashin goron zabi a Amurika,kuma Joe Biden keda hannu – Inji Trump

    March 5, 2025
  • Siyasa

    Tinubu ne uban gida na a siyasa,ba El-Rufai ba,ban iya butulci ba – Gwamnan Kaduna Sani

    September 7, 2025

    Zargin Kofa na neman cefanar da ’yancin Kwankwaso a wajen Tinubu ba tare da yardarsa ba,ta sa muka koreshi – Nagoda

    September 7, 2025

    An yaudare ni da cin Amanata a 2015 – Inji Jonathan

    September 5, 2025

    2027:Matasan Najeriya sun nemi gwamnan Bauchi Bala Muhammad ya fito takarar Shugabancin Ƙasa

    August 28, 2025

    Nasarar da APC ta samu a zaɓen cike gibi a Kano,ya nuna Barau yana da tasiri a siyasar jihar- Inji Shehu Direba

    August 17, 2025
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Sauyin Yanayi
  • Tsaro

    Yan Najeriya su koyi kokawa da Dambe domin kare kansu daga yan bindiga -Inji Christopher Musa

    August 23, 2025

    Masu kwacen waya sun kashe wani dalibi dan Aji uku a Jami’ar Bayero dake Kano

    August 7, 2025

    Matashin da yayi yunkurin rungumar Tinubu a Kaduna,yana da matsalar kwakwalwa -Inji yan sanda

    June 20, 2025

    Fadan Daba a Kano siyasa ce ,daga yan adawa domin batawa gwamnati suna – Gwamnatin Kano

    June 14, 2025

    Yan Jarida na bada gudun mowa kan barazanar tsaro a Najeriya – Inji gwamnatin tarayya

    April 17, 2025
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Gwamna Yusuf Ya Nemi Gwamnatin Tarayya Ta Kawo Manufofin Taimakon Manoma da Ƙarfafa Masana’antu

    September 23, 2025

    Bankin Jaiz ya lashe kyautar bankin musulunci da yafi kowanne banki kyautatawa yan Najeriya a 2025

    September 13, 2025

    Ginshikin Ilimi da muka gina ne ya haifar da nasarar daliban Kano a NECO – In ji tsohuwar Gwamnatin Ganduje

    September 17, 2025

    NECO 2025: Kano ta fi kowace jiha nasara, gyare-gyaren Gwamna Yusuf a bangaren Ilimi sun bayyana – Sunusi Bature

    September 17, 2025

    Gwamnatin Kano ta yi barazanar rufe makarantu masu zaman kansu da suka kara kuɗin makaranta

    September 11, 2025

    Yanzu Yanzu:Gwamnatin Kano ta ware naira biliyan 3 domin biyan Jarabawar NECO ga daliban jihar

    May 9, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Jami’an tsaro sunyi awon gaba da mawakin dake yiwa Alassan Ado Doguwa da Sanata Kawu Sumaila waka

    December 19, 2024

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Abinda zai faru ga wanda yake cin Ayaba a duk safiya – Farfesa Lateef

    July 25, 2025

    Asibitin Best Choice zai fara babban aikin tiyata akan ragin kaso 50 cikin 100 ga marasa lafiya

    July 7, 2025

    Gwamnatin Kano ta kaddamar da aikin kashe Ɓerayen Garum Malam

    April 17, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    HUDUBA:Dalilin sanya sunan AL-IKHLAS ga sabon Masallacin Juma’a na Sharada,Shine Tunawa jama’a Aiki Don Allah – Farfesa Mansur Yelwa

    November 14, 2025

    Ina Girmama Doka da Hukumomi, Dan haka Dole Ne A Yi Abin Da Ya Dace – In ji Wike

    November 13, 2025

    Tinubu ya Dakatar Da Sabon Haraji Kan Man Fetur na Kaso 15 cikin 100 Ba tare da Bata lokaci ba

    November 13, 2025

    Sojojin da aka ga munyi Hatsaniya da su ,Barazanar harbi na suka yi ,Shiyasa na Fusata – In ji Wike

    November 11, 2025
TST HAUSATST HAUSA
Home » Yanzu Yanzu:MTN ya nemi afuwar yan Najeriya
Kasuwanci

Yanzu Yanzu:MTN ya nemi afuwar yan Najeriya

By tstFebruary 13, 20252 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
20250213134144 1715646637 6163102061595630568 600 381 85 webp

Katafaren kamfanin sadarwa na MTN ,ya nemi afuwar yan Najeriya saboda Karin kuɗin da yayi akan Data da kiran waya  da kaso 200 cikin 100.

Haka kuma MTN ya nemi afuwar yan Najeriya akan matsalolin da aka samu na tangardar hanyoyin sadarwa a kwana biyu.

Kamfanin ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da ya fitar ta shafinsa na X a ranar Alhamis.

Yace karin  kuɗin datar da waya kuskure ne ,a dan haka yake neman afuwar yan Najeriya musamman masu saka giga 15.

A sanarwa da MTN  ya fitar yace Karin kudin ya sabawa karin kuɗin kiran waya da Data da tura sako da hukumar sadarwa ta kasa NCC ta amincewa Kamfanonin sadarwa da kaso 50 cikin 100.

TST Hausa ta rawaito cewa a wayewar garin yau Alhamis aka tashi da karin, musamman masu amfani da giga 15 zuwa sama inda suka ga kamfanin ya kara  kaso 200 cikin 100 maimakon kaso 50 cikin 100.

MTN yace “zuwa gareku masoyanmu masu amfani da giga 15 mun san kun damu to ku yafe mana ,kuskure aka samu.

Sanarwar ta kara  dacewa “a cikin wannan lokaci na soyayya, kada ku yi fushi da mu,muna neman gafara kuma ku manta da abinda ya faru.

Saidai rahotanni nacewa neman afuwar da Sanarwar bata shafi Karin kuɗin kiran waya da Data da kaso 50 cikin 100 da MTN yayi ba.

Amma idan za’a iya tunawa a baya bayan nan Kungiyar Kwadago ta kasa NLC ta nemi ‘yan Najeriya da su kauracewa amfani da kamfanonin sadarwa na MTN da AIRTEL da GLO daga ranar 13 ga watan Fabareru har zuwa ranar 1 ga watan Maris na shekarar 2025  ta hanyar Kashe layukansu daga karfe 11 na safe zuwa karfe 2 na rana.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

October 13, 2025

Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

October 4, 2025

Gwamna Yusuf Ya Nemi Gwamnatin Tarayya Ta Kawo Manufofin Taimakon Manoma da Ƙarfafa Masana’antu

September 23, 2025

Bankin Jaiz ya lashe kyautar bankin musulunci da yafi kowanne banki kyautatawa yan Najeriya a 2025

September 13, 2025
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

HUDUBA:Dalilin sanya sunan AL-IKHLAS ga sabon Masallacin Juma’a na Sharada,Shine Tunawa jama’a Aiki Don Allah – Farfesa Mansur Yelwa

November 14, 2025

Ina Girmama Doka da Hukumomi, Dan haka Dole Ne A Yi Abin Da Ya Dace – In ji Wike

November 13, 2025

Tinubu ya Dakatar Da Sabon Haraji Kan Man Fetur na Kaso 15 cikin 100 Ba tare da Bata lokaci ba

November 13, 2025

Sojojin da aka ga munyi Hatsaniya da su ,Barazanar harbi na suka yi ,Shiyasa na Fusata – In ji Wike

November 11, 2025

Yan Sandan Najeriya sunfi Kare Lafiyar Yan Siyasa da Attajirai Fiye da Talakawa – Rahoton EU

November 11, 2025
Advertisement
© 2025 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.