Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    HUDUBA: Alfahari da Aikin Alheri Babban Kuskure Ne — Dr. Aliyu Yunus

    June 5, 2026

    NAHCON na duba yiyuwar fara da Dawo da Alhazan Kano da suka yi Korafin Guzurinsu ya Kare kuma suka kosa da Zaman Makka

    June 4, 2026

    NOA Ta Karrama CPS na Gwamnan Kano a Matsayin “Dan Najeriya na Mako” Kan Mayar da Riyal 6,000 da Aka Yi Masa Kuskuren Biya A Makka

    June 4, 2026

    Saudiyya Na Fitar da Lita Miliyan 1.6 na Ruwan Zamzam a Kullum Domin Hidimtawa Mahajjata a Hajjin 2026

    June 3, 2026

    Saudiyya Ta Fara Rabon Alƙur’ani Mai Tsarki Miliyan 1.9 Ga Alhazan Da Suka Kammala Aikin Hajjin Bana

    June 2, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Na Rungumi Kaddara kan Rasa Takarar Kujerar Majalisar Tarayya a Gezawa da Gabasawa – Hon. Dan Malam

    May 8, 2026

    Kofa Har Yanzu a Buɗe Take ga Kwankwaso Ya Koma PRP, Tunda Akwai Shakkun Samun Mafita a NDC – In Ji Ali Rabiu Ali

    May 4, 2026

    Kwankwaso bai kammala Takaba a ADC ba ya koma NDC – In Ji Kwamared Waiya

    May 3, 2026

    Kwankwaso Ya Shiga Tattaunawa da NDC da PRP Kan Sabuwar Makomarsa a Siyasa

    May 3, 2026

    Ni rigimammen ɗan siyasa ne, masu neman amfani da matsalar tsaro su kayar da ni a 2027 ba za su yi nasara ba – Tinubu

    April 29, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    Yan Bindiga Sunyi garkuwa da ’yan uwan Mataimakin Gwamnan Sokoto

    May 1, 2026

    An Kama Budurwa da Kunkuru 30 a Filin Jirgin Sama Ta Na Ƙoƙarin Shiga Jirgi da Su

    April 30, 2026

    A Wasan Hausa na koyi yadda ake sace Mutane – In ji Matashin da DSS suka kama a Kano

    February 13, 2026

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

    January 22, 2026

    Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

    November 19, 2025

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Ɗan Najeriya daga Kano ya shiga cikin manyan masana yanayi na duniya ,zai halarci taro a Caribbean

    April 28, 2026

    Har Yanzu Akwai Dama Ta Neman Daren Lailatul Qadr — Limamin Harami A Makkah Ya Ja Hankalin Musulmi A Juma’ar Karshe Ta Ramadan

    March 13, 2026

    Ayyukan Cigaban Ilimi a Kano Sun Wuce Zato, Gwamna Yusuf Ya Sauya Alkibla – Kwamared Waiya

    February 25, 2026

    Marubuciyar Najeriya, Dr Asma’u Isah Maibasira, Ta Kaddamar da Littafin Jagoranci a Birtaniya

    February 7, 2026

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    Tinubu Naira 10,400 kacal ya warewa kowane ɗan Najeriya a fannin lafiyarsa cikin kasafin kuɗin 2026 – NMA

    December 29, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    HUDUBA: Alfahari da Aikin Alheri Babban Kuskure Ne — Dr. Aliyu Yunus

    June 5, 2026

    NAHCON na duba yiyuwar fara da Dawo da Alhazan Kano da suka yi Korafin Guzurinsu ya Kare kuma suka kosa da Zaman Makka

    June 4, 2026

    NOA Ta Karrama CPS na Gwamnan Kano a Matsayin “Dan Najeriya na Mako” Kan Mayar da Riyal 6,000 da Aka Yi Masa Kuskuren Biya A Makka

    June 4, 2026

    Saudiyya Na Fitar da Lita Miliyan 1.6 na Ruwan Zamzam a Kullum Domin Hidimtawa Mahajjata a Hajjin 2026

    June 3, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Yanzu Yanzu:Gwamna Yusuf ya rantsar da sabbin kwamishinoni 7,tare da basu ma’aikatu
Labarai

Yanzu Yanzu:Gwamna Yusuf ya rantsar da sabbin kwamishinoni 7,tare da basu ma’aikatu

By tstJanuary 6, 20253 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 20250106 WA0026

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya jagoranci rantsar da sabbin kwamishinoni guda bakwai da ya nada a watan Disambar 2024 da ya gabata.

Kwamishinan shari’a na Kano Kuma babban lauyan jihar, Barista Haruna Isa Dederi shine ya rantsar da sabbin kwamishinonin 7 tare da sauran masu baiwa gwamna shawara.

Bugu da kari gwamnan ya jagoranci rantsar da sabbin manyan sakatarorin gwamnati guda 6 (Permanent secretaries) da aka daga likkafarsu zuwa mataki na gaba a aikin gwamnati.

Haka kuma gwamna Yusuf ya jagoranci rantsar da masu bashi shawara guda 13 daga cikin guda 15 da aka nada.

TST Hausa ta rawaito cewa tuni gwamna Yusuf ya tura sabbin kwamishinonin zuwa ma’aikatun da aka tanadar musu.

Gwamnan ya amince da hakan ne a fadar gwamnatin jihar Kano ranar litinin 6 ga watan Janairun shekarar 2025.

Sabbin Kwamishinonin da gwamna Yusuf ya jagoranci rantsarwa kuma ya amince da basu ma’aikatun da zasu jagoranta sun hada da :

1.Alhaji Shehu Wada Sagagi, da zai kula da ma’aikatar kasuwanci da zuba jari ta kano

2.Kwamared Ibrahim Abdullahi Waya, an turashi ma’aikatar kula da yada Labarai ta Kano

3.Dr.Dahir Muhammad Hashim an amince ya rike ma’aikatar kula da Muhalli ta kano

4.Abdulkadir Abdussalam, gwamna ya amince ya rike ma’aikatar kula da Raya karkara ta Kano

5.Dr. Isma’ila Aliyu Dan Maraya ,an turashi ma’aikatar kula da Kudi ta Kano.

6.Dr.Gaddafi Sani Yakubu ,an turashi ma’aikatar Kula da makamashi ta Kano

7.Dr.Nura Iro Ma’aji , ma’aikatar gwamna Abba ya amince ya rike ma’aikatar Kula da yadda bada kwangiloli da bibiyar ayyukan gwamnati

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya ce ya dauki matakin samar da sabbin kwamishinonin ne domin inganta ayyukan gwamnati da Kuma kawo cigaba a Kano.

Sabbin Kwamishinonin zasu fara zaman majalisar zartaswa na nan gaba da za’a sanar.

TST Hausa ta gano cewa a ranar Talata 18 ga watan Disamba na shekarar 2024 data gabata ne majalisar dokokin Kano ta amince da mutane 7 din da gwamna Abba Yusuf ya tura mata dan a tantancesu a kuma amince masa ya nada su kwamishinoni,bayan garambawul da yayi a cikin majalisar zartaswarsa.

Gwamna Yusuf ya taya kwamishinonin  murna tare bukatarsu da su jajirce wajen gudanar da ayyukansu yadda ya kamata, tare da rungumar kowa a gwamnati dan amfana da romon Demokaradiyya.

Gwamnan ya  kuma nemi sabbin kwamishinonin da masu bashi sharawa  da su rike gaskiya da amana yana mai shaida cewa rantsuwar da sukayi na yiwa jama’a aiki ,rantsuwa ce ta kare muradun mutanan kano.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

HUDUBA: Alfahari da Aikin Alheri Babban Kuskure Ne — Dr. Aliyu Yunus

June 5, 2026

NAHCON na duba yiyuwar fara da Dawo da Alhazan Kano da suka yi Korafin Guzurinsu ya Kare kuma suka kosa da Zaman Makka

June 4, 2026

NOA Ta Karrama CPS na Gwamnan Kano a Matsayin “Dan Najeriya na Mako” Kan Mayar da Riyal 6,000 da Aka Yi Masa Kuskuren Biya A Makka

June 4, 2026

Saudiyya Na Fitar da Lita Miliyan 1.6 na Ruwan Zamzam a Kullum Domin Hidimtawa Mahajjata a Hajjin 2026

June 3, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

HUDUBA: Alfahari da Aikin Alheri Babban Kuskure Ne — Dr. Aliyu Yunus

June 5, 2026

NAHCON na duba yiyuwar fara da Dawo da Alhazan Kano da suka yi Korafin Guzurinsu ya Kare kuma suka kosa da Zaman Makka

June 4, 2026

NOA Ta Karrama CPS na Gwamnan Kano a Matsayin “Dan Najeriya na Mako” Kan Mayar da Riyal 6,000 da Aka Yi Masa Kuskuren Biya A Makka

June 4, 2026

Saudiyya Na Fitar da Lita Miliyan 1.6 na Ruwan Zamzam a Kullum Domin Hidimtawa Mahajjata a Hajjin 2026

June 3, 2026

Saudiyya Ta Fara Rabon Alƙur’ani Mai Tsarki Miliyan 1.9 Ga Alhazan Da Suka Kammala Aikin Hajjin Bana

June 2, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.