Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Labaran Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Sauyin Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    Tunda na hau Mulkin Najeriya,ban dauki samar da Lantarki da Wasa ba – In ji Tinubu

    November 10, 2025

    NAHS ta zabi Sabbin Shigabanninta ,tare da alkawarin bunƙasa binciken samar da ruwa a Najeriya

    November 9, 2025

    Amurika ta Soke Visar shiga Kasar ga Yan Najeriya 80,000 da sauran kasashen waje

    November 8, 2025

    Rundunar Sojojin Najeriya ta haramtawa Jami’anta Auren Mata daga kasashen waje

    November 8, 2025

    HUDUBA: Masu Fitar da Zakka sunfi shiga Ran Jama’a ,bayan Tsarkake Dukiya da Kara Imani – Dr.Abdallah Gadon Kaya

    November 7, 2025
  • Labaran Ketare

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025

    Kwan Kaji yayi tashin goron zabi a Amurika,kuma Joe Biden keda hannu – Inji Trump

    March 5, 2025
  • Siyasa

    Tinubu ne uban gida na a siyasa,ba El-Rufai ba,ban iya butulci ba – Gwamnan Kaduna Sani

    September 7, 2025

    Zargin Kofa na neman cefanar da ’yancin Kwankwaso a wajen Tinubu ba tare da yardarsa ba,ta sa muka koreshi – Nagoda

    September 7, 2025

    An yaudare ni da cin Amanata a 2015 – Inji Jonathan

    September 5, 2025

    2027:Matasan Najeriya sun nemi gwamnan Bauchi Bala Muhammad ya fito takarar Shugabancin Ƙasa

    August 28, 2025

    Nasarar da APC ta samu a zaɓen cike gibi a Kano,ya nuna Barau yana da tasiri a siyasar jihar- Inji Shehu Direba

    August 17, 2025
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Sauyin Yanayi
  • Tsaro

    Yan Najeriya su koyi kokawa da Dambe domin kare kansu daga yan bindiga -Inji Christopher Musa

    August 23, 2025

    Masu kwacen waya sun kashe wani dalibi dan Aji uku a Jami’ar Bayero dake Kano

    August 7, 2025

    Matashin da yayi yunkurin rungumar Tinubu a Kaduna,yana da matsalar kwakwalwa -Inji yan sanda

    June 20, 2025

    Fadan Daba a Kano siyasa ce ,daga yan adawa domin batawa gwamnati suna – Gwamnatin Kano

    June 14, 2025

    Yan Jarida na bada gudun mowa kan barazanar tsaro a Najeriya – Inji gwamnatin tarayya

    April 17, 2025
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Gwamna Yusuf Ya Nemi Gwamnatin Tarayya Ta Kawo Manufofin Taimakon Manoma da Ƙarfafa Masana’antu

    September 23, 2025

    Bankin Jaiz ya lashe kyautar bankin musulunci da yafi kowanne banki kyautatawa yan Najeriya a 2025

    September 13, 2025

    Ginshikin Ilimi da muka gina ne ya haifar da nasarar daliban Kano a NECO – In ji tsohuwar Gwamnatin Ganduje

    September 17, 2025

    NECO 2025: Kano ta fi kowace jiha nasara, gyare-gyaren Gwamna Yusuf a bangaren Ilimi sun bayyana – Sunusi Bature

    September 17, 2025

    Gwamnatin Kano ta yi barazanar rufe makarantu masu zaman kansu da suka kara kuɗin makaranta

    September 11, 2025

    Yanzu Yanzu:Gwamnatin Kano ta ware naira biliyan 3 domin biyan Jarabawar NECO ga daliban jihar

    May 9, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Jami’an tsaro sunyi awon gaba da mawakin dake yiwa Alassan Ado Doguwa da Sanata Kawu Sumaila waka

    December 19, 2024

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Abinda zai faru ga wanda yake cin Ayaba a duk safiya – Farfesa Lateef

    July 25, 2025

    Asibitin Best Choice zai fara babban aikin tiyata akan ragin kaso 50 cikin 100 ga marasa lafiya

    July 7, 2025

    Gwamnatin Kano ta kaddamar da aikin kashe Ɓerayen Garum Malam

    April 17, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Tunda na hau Mulkin Najeriya,ban dauki samar da Lantarki da Wasa ba – In ji Tinubu

    November 10, 2025

    NAHS ta zabi Sabbin Shigabanninta ,tare da alkawarin bunƙasa binciken samar da ruwa a Najeriya

    November 9, 2025

    Amurika ta Soke Visar shiga Kasar ga Yan Najeriya 80,000 da sauran kasashen waje

    November 8, 2025

    Rundunar Sojojin Najeriya ta haramtawa Jami’anta Auren Mata daga kasashen waje

    November 8, 2025
TST HAUSATST HAUSA
Home » Unguwanni 8 da akafi fadan Daba da kwacen waya a birnin Kano -Manjo Janaral Yakasai
Tsaro

Unguwanni 8 da akafi fadan Daba da kwacen waya a birnin Kano -Manjo Janaral Yakasai

By tstJanuary 12, 20252 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 20250112 WA0014

Shugaban Kungiyar rundunar yan kishin Kano Manjor Janar Ibrahim Sani Yakasai mai ritaya ya kaddamar da wani kwamatin tsaro na musamman da zai sasanta fadace fadacen Daba da kwacen waya a birnin Kano da kewaye.

Manjor Janar Ibrahim Yakasai ya bayyana hakan ne a lokacin da yake ganawa da manema labarai a ofishinsa.

Yace an kaddamar da kwamatin ne karkashin jagorancin Kungiyarsa ta rundunar kishin Kano bayan,sun fahimci cewa yan dabar da ake zargi da hana Kano zama lafiya da kuma kwacen waya a shirye suke su mika wuya domin samun zaman lafiya a Kano.

Yace kwamatin tsaro  na  gano  matasan masu fadace fadacen Daba a kano ya kunshi masu unguwanni da yan kwamatin tsaro da sauran masu ruwa da tsaki a unguwanni.

Manjo Janar Ibrahim Yakasai mai ritaya ya lissafo wasu unguwanni a birnin Kano guda 8 da zasu fara zakulo matasa masu fadan Daba da kwacen Waya,Inda yace anan matsalar tafi kamari a birnin Kano.

Unguwannin sun hada da Yakasai A da B da Durumin Zungura da Zage da Zango da Soron Dinki da Unguwar Fagge da Kofar Nasarawa da Kuma unguwar Satatima .

Yakasai cikin yanayi na damuwa yace a matakin farko suna lallaba matasan da rarrashinsu kan su mika wuya,Amma idan suka Kaisu bango zasuyi amfani da karfin tuwo wajen murkushesu .

TST Hausa ta rawaito cewa an zabi Muayyad Malam Hadi daga unguwar Fagge a matsayin Shugaban kwamatin hadin guiwar da zaiyi wannan aiki ,sai Kuma Nasiru Uba daga Yakasai B a matsayin Mataimakin Shugaba

Sauran Yan kwamatin sun hada da Bello Adamu daga Unguwar Yakasai A a matsayin Sakatare,da Umar Haruna daga Kofar Mata a matsayin Ma’ajin Kudi.

Sai Kuma Fatihu Isa Abdullahi daga Zango da Zage a matsayin jami’in tsare tsare da Abdullahi Alo Alo daga unguwar kofar Nasarawa a matsayin mai tsawatarwa da Kuma Garba Usaini Danmaliyo daga Durumin Zungura a matsayin mai duba yiyuwa samar da aikinyi ga matasan .

Anan gaba ake sa ran samar da rana ta musamman da za’a zauna da Yan Dabar a birnin Kano a wani kebabban waje

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Yan Najeriya su koyi kokawa da Dambe domin kare kansu daga yan bindiga -Inji Christopher Musa

August 23, 2025

Masu kwacen waya sun kashe wani dalibi dan Aji uku a Jami’ar Bayero dake Kano

August 7, 2025

Matashin da yayi yunkurin rungumar Tinubu a Kaduna,yana da matsalar kwakwalwa -Inji yan sanda

June 20, 2025

Fadan Daba a Kano siyasa ce ,daga yan adawa domin batawa gwamnati suna – Gwamnatin Kano

June 14, 2025
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Tunda na hau Mulkin Najeriya,ban dauki samar da Lantarki da Wasa ba – In ji Tinubu

November 10, 2025

NAHS ta zabi Sabbin Shigabanninta ,tare da alkawarin bunƙasa binciken samar da ruwa a Najeriya

November 9, 2025

Amurika ta Soke Visar shiga Kasar ga Yan Najeriya 80,000 da sauran kasashen waje

November 8, 2025

Rundunar Sojojin Najeriya ta haramtawa Jami’anta Auren Mata daga kasashen waje

November 8, 2025

HUDUBA: Masu Fitar da Zakka sunfi shiga Ran Jama’a ,bayan Tsarkake Dukiya da Kara Imani – Dr.Abdallah Gadon Kaya

November 7, 2025
Advertisement
© 2025 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.