Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    Kafin Lokacin Akwai Taron Manema Labarai Na Duniya

    September 19, 2026

    Limamin Yace Rashin Kiyaye Dokokin Allah ke Janyo Hakan

    September 18, 2026

    Rarara Ya ce suna da Magoya baya sama da Miliyan 6 a Arewa

    September 3, 2026

    Bai Kamata Malamai Su Rika Kafirta Masu Yin Maulidi Ba — Dan Azumi Gwarzo

    September 3, 2026

    Kwamishinan Borno Ya Nemi Afuwa Kan Barazanar Datse Yatsun Wanda Yaki Dangwalawa APC a 2027

    September 2, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Fadar Tace Rashin Girmamawa Ne A Kira Wannan Suna “Bola”

    September 19, 2026

    Kwamishinan Ya Yi Ikirarin Ne A lokacin Kaddamar Da Yakin Zaben Tinubu

    August 31, 2026

    Wasu ‘Yan Siyasa a Kano Sun Shawarci Kwankwaso Ya Koma PRP Ko Ya Huce Haushi

    June 26, 2026

    Kotu ta soke hukuncin da Ya bai wa NDC matsayin halastacciyar Jam’iyyar Siyasa a Najeriya

    June 26, 2026

    Jar Hula Dai Ta Malam Aminu Kano Ce, Don Haka Ba Za Mu Cire Ta Ba — Gwamna Yusuf

    June 25, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    Yan Bindiga Sunyi garkuwa da ’yan uwan Mataimakin Gwamnan Sokoto

    May 1, 2026

    An Kama Budurwa da Kunkuru 30 a Filin Jirgin Sama Ta Na Ƙoƙarin Shiga Jirgi da Su

    April 30, 2026

    A Wasan Hausa na koyi yadda ake sace Mutane – In ji Matashin da DSS suka kama a Kano

    February 13, 2026

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Sama da Hannun Jari Biliyan 4 Za’a Sayar

    September 14, 2026

    Dangote yace Yan Najeriya za su yi Dariya

    September 12, 2026

    Kamfanin Milo Ya Tallafa wa Masu Sana’ar Shayi 2,000 da Kayan Aiki a Kano da Jos

    August 23, 2026

    Gwamna Yusuf Ya Tallafa wa Matasa 1,116 Masu Tallace-Tallace da Masu Faci da Jarin Naira Dubu 50 Kowannensu

    July 23, 2026

    Masanin Kimiyyar Yanayi Daga Kano Dr. Salisu Ya Shiga Jerin Fitattun Masu Bincike na Duniya

    August 18, 2026

    Ya ce Yana Daukar Daliban A Matsayin ‘Ya ‘Yansa

    August 13, 2026

    Sabon Albashin Zai Fara Aiki A Watan Satumba

    August 10, 2026

    Na Amince Gwamna Yusuf Ya Kafa Tarihi a Bangaren Ilimi a Kano — In Ji Tsohon Kwamishinan Ilimi, Hon.Sunusi Kiru

    July 19, 2026

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Gwamnan ya kai Ziyarar ne Cikin Dare.

    August 16, 2026

    Likitoci Su Daina Ƙaura Zuwa Ƙasashen Waje, Najeriya Na Buƙatar Su – Dr. Habib

    July 23, 2026

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    “ADC Ba Ta Da Karfin Kuri’a a Kudu maso Yamma, Atiku Ya Kamata Ya San Da Haka” — Hon Shehu Isah

    August 16, 2026

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Kafin Lokacin Akwai Taron Manema Labarai Na Duniya

    September 19, 2026

    Fadar Tace Rashin Girmamawa Ne A Kira Wannan Suna “Bola”

    September 19, 2026

    Limamin Yace Rashin Kiyaye Dokokin Allah ke Janyo Hakan

    September 18, 2026

    Sama da Hannun Jari Biliyan 4 Za’a Sayar

    September 14, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Tsadar Rayuwa:Tinubu baya jin kira,idan bai sauya ba,zamu koma zanga-zanga irin ta watan Augusta – Kwamared Dauda
Labarai

Tsadar Rayuwa:Tinubu baya jin kira,idan bai sauya ba,zamu koma zanga-zanga irin ta watan Augusta – Kwamared Dauda

By tstFebruary 8, 20252 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
images (8) (20)

Kungiyar yan kishin Najeriya tayi Allah wadarai da karuwar matsalolin tsaro da tabarbarewar tattalin arziki a Najeriya musamman Arewa.

Kungiyar kuma ta nuna damuwa akan yadda ake keta hakkin dan Adam musamman a Arewa.

Shugaban Kungiyar na Najeriya Kwamared Abdulmajid Yakubu Dauda ya bayyana hakan a wani taron manema labarai da Kungiyar ta kira a Kano.

Haka kuma Yakubu Dauda ya nuna damuwa akan halin kunci da al’umar Arewa ke ciki.

Kungiyar ta yan kishin Najeriya ta nemi Shugaban kasa Bola Tinubu da ya sauya dabarun da yake dauka na yiwa tattalin arziki garambawul.

Kwamared Yakubu Dauda ya nuna bacin ransa saboda yadda Shugaban kasa Bola Tinubu baya jin koken talakawan kasa kan halin da suke ciki yana mai cewa babu abinda zai hana yan kasa neman hakkinsu na samun walwala mutukar Bola Ahmad Tinubu bai sauya ba ,tunda yan kasa ba bayi ba ne da ake bautar da su.

“Ba’a taba yin Shugaban da yake kin sauraren jama’arsa sama da Tinubu ba a tarihin Najeriya,inji Dauda.

TST Hausa ta rawaito cewa, Kungiyar ta shaidawa manema labarai cewar mutukar , Tinubu ya ci gaba da kin sauraren jama’arsa,to zasu sake fitowa zanga-zangar irin wacce akayi a watan Augusta na 2024.

A karshe Kungiyar ta nemi Shugaba Tinubu ya sauya dabarar da ya dauka na farfado da tattalin arzikin Najeriya ta hanyar dawo da tallafin man fetur da inganta tsaro da wutar lantarki,da bude iyakokin Najeriya ,kafin nan da lokacin da suka debarwa kansu na fara zanga-zangar ya cika.

A ranar 1 ga watan Augusta na shekarar 2024 ne ,yan Najeriya suka fita zanga-zangar tsadar rayuwa da Kuma kyamar gwamnatin Tinubu,Inda suke bukatar samar da kyakyawan Shugabanci

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Kafin Lokacin Akwai Taron Manema Labarai Na Duniya

September 19, 2026

Limamin Yace Rashin Kiyaye Dokokin Allah ke Janyo Hakan

September 18, 2026

Rarara Ya ce suna da Magoya baya sama da Miliyan 6 a Arewa

September 3, 2026

Bai Kamata Malamai Su Rika Kafirta Masu Yin Maulidi Ba — Dan Azumi Gwarzo

September 3, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Kafin Lokacin Akwai Taron Manema Labarai Na Duniya

September 19, 2026

Fadar Tace Rashin Girmamawa Ne A Kira Wannan Suna “Bola”

September 19, 2026

Limamin Yace Rashin Kiyaye Dokokin Allah ke Janyo Hakan

September 18, 2026

Sama da Hannun Jari Biliyan 4 Za’a Sayar

September 14, 2026

Dangote yace Yan Najeriya za su yi Dariya

September 12, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.