Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    An Aikewa da Gwamnan Kano Wasika ta musamman Kan Wani Korafi ga Alaƙalin Hukumar Hisba Sani Tanimu

    June 12, 2026

    Hajj 2026 : An sanar da ranar da Za’a fara Kwaso Alhazan Kano daga Kasa Mai Sarki

    June 10, 2026

    Saudiyya ta sanar da adadin likitocin da za su kula da lafiyar Alhazan da za suyi aikin Hajjin 2027

    June 9, 2026

    Mahajjata Biyu Mata Daga Sokoto Sun Rasu a Makkah Lokacin Da Suke Shirin Komawa Gida

    June 9, 2026

    HUDUBA: Alfahari da Aikin Alheri Babban Kuskure Ne — Dr. Aliyu Yunus

    June 5, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Na Rungumi Kaddara kan Rasa Takarar Kujerar Majalisar Tarayya a Gezawa da Gabasawa – Hon. Dan Malam

    May 8, 2026

    Kofa Har Yanzu a Buɗe Take ga Kwankwaso Ya Koma PRP, Tunda Akwai Shakkun Samun Mafita a NDC – In Ji Ali Rabiu Ali

    May 4, 2026

    Kwankwaso bai kammala Takaba a ADC ba ya koma NDC – In Ji Kwamared Waiya

    May 3, 2026

    Kwankwaso Ya Shiga Tattaunawa da NDC da PRP Kan Sabuwar Makomarsa a Siyasa

    May 3, 2026

    Ni rigimammen ɗan siyasa ne, masu neman amfani da matsalar tsaro su kayar da ni a 2027 ba za su yi nasara ba – Tinubu

    April 29, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    Yan Bindiga Sunyi garkuwa da ’yan uwan Mataimakin Gwamnan Sokoto

    May 1, 2026

    An Kama Budurwa da Kunkuru 30 a Filin Jirgin Sama Ta Na Ƙoƙarin Shiga Jirgi da Su

    April 30, 2026

    A Wasan Hausa na koyi yadda ake sace Mutane – In ji Matashin da DSS suka kama a Kano

    February 13, 2026

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

    January 22, 2026

    Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

    November 19, 2025

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Ɗan Najeriya daga Kano ya shiga cikin manyan masana yanayi na duniya ,zai halarci taro a Caribbean

    April 28, 2026

    Har Yanzu Akwai Dama Ta Neman Daren Lailatul Qadr — Limamin Harami A Makkah Ya Ja Hankalin Musulmi A Juma’ar Karshe Ta Ramadan

    March 13, 2026

    Ayyukan Cigaban Ilimi a Kano Sun Wuce Zato, Gwamna Yusuf Ya Sauya Alkibla – Kwamared Waiya

    February 25, 2026

    Marubuciyar Najeriya, Dr Asma’u Isah Maibasira, Ta Kaddamar da Littafin Jagoranci a Birtaniya

    February 7, 2026

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    Tinubu Naira 10,400 kacal ya warewa kowane ɗan Najeriya a fannin lafiyarsa cikin kasafin kuɗin 2026 – NMA

    December 29, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    An Aikewa da Gwamnan Kano Wasika ta musamman Kan Wani Korafi ga Alaƙalin Hukumar Hisba Sani Tanimu

    June 12, 2026

    Hajj 2026 : An sanar da ranar da Za’a fara Kwaso Alhazan Kano daga Kasa Mai Sarki

    June 10, 2026

    Saudiyya ta sanar da adadin likitocin da za su kula da lafiyar Alhazan da za suyi aikin Hajjin 2027

    June 9, 2026

    Mahajjata Biyu Mata Daga Sokoto Sun Rasu a Makkah Lokacin Da Suke Shirin Komawa Gida

    June 9, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Atiku, Kwankwaso,Obi da Tambuwal sun Jagoranci yiwa INEC zanga zanga a Abuja
Uncategorized

Atiku, Kwankwaso,Obi da Tambuwal sun Jagoranci yiwa INEC zanga zanga a Abuja

By tstApril 8, 20262 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
FB IMG 1775645026298

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, tare da jiga jigai a ADC sun gudanar da zanga-zanga zuwa hedikwatar hukumar INEC a Abuja, domin nuna rashin jin dadinsu kan abin da suka kira tauye hakkinsu a cikin jam’iyyar ADC.

Masu zanga-zangar sun bayyana cewa akwai zargin katsalandan da kuma rashin adalci a cikin harkokin shugabancin jam’iyyar ADC, lamarin da suka ce yana hana wasu bangarori damar gudanar da harkokinsu yadda ya kamata.

Atiku Abubakar ya ce sun je INEC ne domin neman hukumar ta sa baki cikin lamarin, tare da tabbatar da cewa an bi doka da ka’idojin jam’iyya wajen tafiyar da harkokin ta.

Ya kara da cewa, idan ba a dauki matakin gaggawa ba, rikicin na iya yin illa ga dimokuradiyya da kuma hadin kan ‘yan siyasa a kasar.
Masu zanga-zangar sun kuma bukaci INEC da ta yi cikakken bincike kan rikicin da ke addabar ADC, tare da daukar matakin da ya dace domin dawo da zaman lafiya da adalci a jam’iyyar.

A yayin zanga-zangar, jami’an tsaro sun kasance a wurin domin tabbatar da zaman lafiya, inda aka gudanar da komai cikin lumana ba tare da samun wata hatsaniya ba.
Wannan mataki na zuwa ne yayin da ake ci gaba da samun sabani tsakanin bangarori daban-daban a cikin ADC, wanda ke janyo cece-kuce a fagen siyasar Najeriya.

Zuwa yanzu rikicin shugabanci a ADC din na gaban kotu, a yayinda kuma ake cigaba da samun billar rigin gimu.

TST Hausa ta rawaito cewa daga cikin masu zanga zangar harda Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Atiku Abubakar da Aminu Waziri Tambuwal da Peter Obi da Raouf Aregbesola da Dino Malaye da sauransu

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Wani Magidanci da Mahaifiyarsa da suke shirin tafiya Aikin Hajji daga Kano sun Rasu a Hadarin Mota

April 21, 2026

Gwamna Namadi ya ƙuduri aniyar ƙarfafa hukumar zaɓen Jigawa , ya rantsar da sabon kwamishina

April 21, 2026

Dawowar Shekarau APC Ya Karawa Jam’iyar Farin Jini da Magoya Baya – Gwamna Yusuf

April 19, 2026

Hukumar Shari’a ta Kano ta dakatar da wasu Alkalai daga aiki an kuma ladabtar da wasu ma’aikata

April 18, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

An Aikewa da Gwamnan Kano Wasika ta musamman Kan Wani Korafi ga Alaƙalin Hukumar Hisba Sani Tanimu

June 12, 2026

Hajj 2026 : An sanar da ranar da Za’a fara Kwaso Alhazan Kano daga Kasa Mai Sarki

June 10, 2026

Saudiyya ta sanar da adadin likitocin da za su kula da lafiyar Alhazan da za suyi aikin Hajjin 2027

June 9, 2026

Mahajjata Biyu Mata Daga Sokoto Sun Rasu a Makkah Lokacin Da Suke Shirin Komawa Gida

June 9, 2026

HUDUBA: Alfahari da Aikin Alheri Babban Kuskure Ne — Dr. Aliyu Yunus

June 5, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.