Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Labaran Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Sauyin Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    Tunda na hau Mulkin Najeriya,ban dauki samar da Lantarki da Wasa ba – In ji Tinubu

    November 10, 2025

    NAHS ta zabi Sabbin Shigabanninta ,tare da alkawarin bunƙasa binciken samar da ruwa a Najeriya

    November 9, 2025

    Amurika ta Soke Visar shiga Kasar ga Yan Najeriya 80,000 da sauran kasashen waje

    November 8, 2025

    Rundunar Sojojin Najeriya ta haramtawa Jami’anta Auren Mata daga kasashen waje

    November 8, 2025

    HUDUBA: Masu Fitar da Zakka sunfi shiga Ran Jama’a ,bayan Tsarkake Dukiya da Kara Imani – Dr.Abdallah Gadon Kaya

    November 7, 2025
  • Labaran Ketare

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025

    Kwan Kaji yayi tashin goron zabi a Amurika,kuma Joe Biden keda hannu – Inji Trump

    March 5, 2025
  • Siyasa

    Tinubu ne uban gida na a siyasa,ba El-Rufai ba,ban iya butulci ba – Gwamnan Kaduna Sani

    September 7, 2025

    Zargin Kofa na neman cefanar da ’yancin Kwankwaso a wajen Tinubu ba tare da yardarsa ba,ta sa muka koreshi – Nagoda

    September 7, 2025

    An yaudare ni da cin Amanata a 2015 – Inji Jonathan

    September 5, 2025

    2027:Matasan Najeriya sun nemi gwamnan Bauchi Bala Muhammad ya fito takarar Shugabancin Ƙasa

    August 28, 2025

    Nasarar da APC ta samu a zaɓen cike gibi a Kano,ya nuna Barau yana da tasiri a siyasar jihar- Inji Shehu Direba

    August 17, 2025
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Sauyin Yanayi
  • Tsaro

    Yan Najeriya su koyi kokawa da Dambe domin kare kansu daga yan bindiga -Inji Christopher Musa

    August 23, 2025

    Masu kwacen waya sun kashe wani dalibi dan Aji uku a Jami’ar Bayero dake Kano

    August 7, 2025

    Matashin da yayi yunkurin rungumar Tinubu a Kaduna,yana da matsalar kwakwalwa -Inji yan sanda

    June 20, 2025

    Fadan Daba a Kano siyasa ce ,daga yan adawa domin batawa gwamnati suna – Gwamnatin Kano

    June 14, 2025

    Yan Jarida na bada gudun mowa kan barazanar tsaro a Najeriya – Inji gwamnatin tarayya

    April 17, 2025
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Gwamna Yusuf Ya Nemi Gwamnatin Tarayya Ta Kawo Manufofin Taimakon Manoma da Ƙarfafa Masana’antu

    September 23, 2025

    Bankin Jaiz ya lashe kyautar bankin musulunci da yafi kowanne banki kyautatawa yan Najeriya a 2025

    September 13, 2025

    Ginshikin Ilimi da muka gina ne ya haifar da nasarar daliban Kano a NECO – In ji tsohuwar Gwamnatin Ganduje

    September 17, 2025

    NECO 2025: Kano ta fi kowace jiha nasara, gyare-gyaren Gwamna Yusuf a bangaren Ilimi sun bayyana – Sunusi Bature

    September 17, 2025

    Gwamnatin Kano ta yi barazanar rufe makarantu masu zaman kansu da suka kara kuɗin makaranta

    September 11, 2025

    Yanzu Yanzu:Gwamnatin Kano ta ware naira biliyan 3 domin biyan Jarabawar NECO ga daliban jihar

    May 9, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Jami’an tsaro sunyi awon gaba da mawakin dake yiwa Alassan Ado Doguwa da Sanata Kawu Sumaila waka

    December 19, 2024

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Abinda zai faru ga wanda yake cin Ayaba a duk safiya – Farfesa Lateef

    July 25, 2025

    Asibitin Best Choice zai fara babban aikin tiyata akan ragin kaso 50 cikin 100 ga marasa lafiya

    July 7, 2025

    Gwamnatin Kano ta kaddamar da aikin kashe Ɓerayen Garum Malam

    April 17, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Tunda na hau Mulkin Najeriya,ban dauki samar da Lantarki da Wasa ba – In ji Tinubu

    November 10, 2025

    NAHS ta zabi Sabbin Shigabanninta ,tare da alkawarin bunƙasa binciken samar da ruwa a Najeriya

    November 9, 2025

    Amurika ta Soke Visar shiga Kasar ga Yan Najeriya 80,000 da sauran kasashen waje

    November 8, 2025

    Rundunar Sojojin Najeriya ta haramtawa Jami’anta Auren Mata daga kasashen waje

    November 8, 2025
TST HAUSATST HAUSA
Home » Abinda ya faru a Amurika da Ghana zai iya faruwa a zaben Najeriya na 2027-Isma’il Usman
Siyasa

Abinda ya faru a Amurika da Ghana zai iya faruwa a zaben Najeriya na 2027-Isma’il Usman

By tstDecember 29, 20243 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
ATI KWANKWASO OBI TINUBU

Bayan kammala zaben shugaban kasa a kasar Amurka da Ghana, wasu kungiyoyin siyasa da masana siyasa sun fara hasashen cewa abinda ya faru a kasashen biyu na kayar da jami’ya mai mulki zai iya faruwa a Najeriya, a zaben 2027 .

Yan siyasar dake neman kada Shugaban kasa Bola Tinubu a Najeriya sun hada da Atiku Abubakar na PDP da Peter Obi na Labor Party da Sanata Rabiu Musa kwankwaso na NNPP .

A kasar Amurka, tsohon shugaban kasar Donald Trump na jam’iyyar Republican shine ya doke Kamala Harris, mataimakiyar shugaban kasa kuma yar takarar jam’iyyar Democrat mai mulki a kasar a zaben da aka gudanar ranar 5 ga watan Nuwamban shekarar 2024.

Haka zalika, mataimakin shugaban Ghana Mahamudu Bawumia, dan takarar shugaban kasa na NPP mai mulki a kasar ya sha kaye a hannun dan takarar jam’iyyar adawa ta NDC John Mahama, a ranar 7 ga Disamba, 2024.

Bayan zaben Trump,na Amurika da Mahama na Ghana jam’iyyun adawa a Najeriya sun fara bayyana fatan cewa za su iya kwatankwacin samun nasara akan jami’yar APC mai mulkin a Najeriya a shekarar 2027.

Rahotanni nacewa sakamakon zaben Ghana shine ya sake sanya kwarin guiwa ga jam’iyyun adawa a Najeriya, yayinda suke kara kaimi na ganin cewa mulki ya bar hannun APC ,koda yake APC ma ita kadai tasan irin shirin da ta keyi.

A ranar 26 ga Nuwamba, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar, da takwaransa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-rufai sunyi wata ganawa dan samar da jami’ya guda daya da zasuyi amfani da ita a zaben 2027 duk dacewa basu fitar da wannan sanarwa a hukumance ba.

Bayan rahoton, Obi da Atiku sun sake haduwa a birnin Yolan jihar Adamawa, a ranar 30 ga Nuwamba, amma bangarorin biyu sun musanta cewa sun tattauna kan hadin gwiwa kafin zaben 2027.

Sai dai daga baya mai magana da yawun Atiku, Paul Ibe, ya bayyana cewa shugabannin siyasar biyu sun yi ta tattaunawa a baya domin kada APC.

Haka kuma, a wata Asabar cikin watan , tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, ya karbi bakuncin tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso, da tsohon gwamnan jihar Cross River, Donald Duke, a Abeokuta, jihar Ogun abinda ya dauki hankalin yan siyasa musamman jami’yar APC.

A cewar Kwankwaso, tattaunawar ta ta’allaka ne kan “muhimman batutuwan kasa da suka hada da makomar siyasa da shugabanci a Najeriya.

Yayin da haɓakar waɗannan ƙungiyoyin siyasa ke haifar da fata, yana kuma gabatar da ƙalubale masu mahimmanci ga yan siyasa a Najeriya.

A tarihin siyasar Najeriya sau daya ne kawai jam’iyyar adawa ta doke jam’iyya mai mulki.

A 2015, Buhari na APC ya doke Jonathan na PDP.

Buhari ya tsaya takara kuma ya sha kaye a zabukan shugaban kasa guda uku kafin jam’iyyarsa ta APC da ACN da kuma wani bangare na PDP (new PDP) suka hade a shekarar 2013 .

Hadakar dai ta samar da wani babban dandali domin cimma burinsa na shugaban kasa a 2015 da kuma sake tsayawa takara a 2019 wanda Buhari ya sake yin nasara.

Wanda ya dauki nauyin rubuta labarin.

Co-founder of Google and Brain, Andrew Nig computer Scientist

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Tinubu ne uban gida na a siyasa,ba El-Rufai ba,ban iya butulci ba – Gwamnan Kaduna Sani

September 7, 2025

Zargin Kofa na neman cefanar da ’yancin Kwankwaso a wajen Tinubu ba tare da yardarsa ba,ta sa muka koreshi – Nagoda

September 7, 2025

An yaudare ni da cin Amanata a 2015 – Inji Jonathan

September 5, 2025

2027:Matasan Najeriya sun nemi gwamnan Bauchi Bala Muhammad ya fito takarar Shugabancin Ƙasa

August 28, 2025
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Tunda na hau Mulkin Najeriya,ban dauki samar da Lantarki da Wasa ba – In ji Tinubu

November 10, 2025

NAHS ta zabi Sabbin Shigabanninta ,tare da alkawarin bunƙasa binciken samar da ruwa a Najeriya

November 9, 2025

Amurika ta Soke Visar shiga Kasar ga Yan Najeriya 80,000 da sauran kasashen waje

November 8, 2025

Rundunar Sojojin Najeriya ta haramtawa Jami’anta Auren Mata daga kasashen waje

November 8, 2025

HUDUBA: Masu Fitar da Zakka sunfi shiga Ran Jama’a ,bayan Tsarkake Dukiya da Kara Imani – Dr.Abdallah Gadon Kaya

November 7, 2025
Advertisement
© 2025 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.