Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    Tunda Farko dama Tinubu ya nemi INEC tayi Adalci.

    August 16, 2026

    HUDUBA : “Na Rantse da Allah, Allah Zai Tambayi ’Yan Kasuwa Kan ’Ya’yansu Saboda Rashin Ba Su Lokaci” — Dr. Abdullah Gadon Kaya

    August 14, 2026

    Ranar 25 ga Watan Agusta za’a Rufe Rigista

    August 11, 2026

    Awwal Lamari Sharada ne Zai Mika Kayan

    August 9, 2026

    Haruna Bashir da aka Kashewa Mata da ‘Ya ‘Yansa 6 a Chiranci Ya shiga Auren Gata na Gwamna Abba

    August 7, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Wasu ‘Yan Siyasa a Kano Sun Shawarci Kwankwaso Ya Koma PRP Ko Ya Huce Haushi

    June 26, 2026

    Kotu ta soke hukuncin da Ya bai wa NDC matsayin halastacciyar Jam’iyyar Siyasa a Najeriya

    June 26, 2026

    Jar Hula Dai Ta Malam Aminu Kano Ce, Don Haka Ba Za Mu Cire Ta Ba — Gwamna Yusuf

    June 25, 2026

    Na Rungumi Kaddara kan Rasa Takarar Kujerar Majalisar Tarayya a Gezawa da Gabasawa – Hon. Dan Malam

    May 8, 2026

    Kofa Har Yanzu a Buɗe Take ga Kwankwaso Ya Koma PRP, Tunda Akwai Shakkun Samun Mafita a NDC – In Ji Ali Rabiu Ali

    May 4, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    Yan Bindiga Sunyi garkuwa da ’yan uwan Mataimakin Gwamnan Sokoto

    May 1, 2026

    An Kama Budurwa da Kunkuru 30 a Filin Jirgin Sama Ta Na Ƙoƙarin Shiga Jirgi da Su

    April 30, 2026

    A Wasan Hausa na koyi yadda ake sace Mutane – In ji Matashin da DSS suka kama a Kano

    February 13, 2026

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Gwamna Yusuf Ya Tallafa wa Matasa 1,116 Masu Tallace-Tallace da Masu Faci da Jarin Naira Dubu 50 Kowannensu

    July 23, 2026

    Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

    January 22, 2026

    Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

    November 19, 2025

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Masanin Kimiyyar Yanayi Daga Kano Dr. Salisu Ya Shiga Jerin Fitattun Masu Bincike na Duniya

    August 18, 2026

    Ya ce Yana Daukar Daliban A Matsayin ‘Ya ‘Yansa

    August 13, 2026

    Sabon Albashin Zai Fara Aiki A Watan Satumba

    August 10, 2026

    Na Amince Gwamna Yusuf Ya Kafa Tarihi a Bangaren Ilimi a Kano — In Ji Tsohon Kwamishinan Ilimi, Hon.Sunusi Kiru

    July 19, 2026

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Gwamnan ya kai Ziyarar ne Cikin Dare.

    August 16, 2026

    Likitoci Su Daina Ƙaura Zuwa Ƙasashen Waje, Najeriya Na Buƙatar Su – Dr. Habib

    July 23, 2026

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    “ADC Ba Ta Da Karfin Kuri’a a Kudu maso Yamma, Atiku Ya Kamata Ya San Da Haka” — Hon Shehu Isah

    August 16, 2026

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Masanin Kimiyyar Yanayi Daga Kano Dr. Salisu Ya Shiga Jerin Fitattun Masu Bincike na Duniya

    August 18, 2026

    “ADC Ba Ta Da Karfin Kuri’a a Kudu maso Yamma, Atiku Ya Kamata Ya San Da Haka” — Hon Shehu Isah

    August 16, 2026

    Tunda Farko dama Tinubu ya nemi INEC tayi Adalci.

    August 16, 2026

    Gwamnan ya kai Ziyarar ne Cikin Dare.

    August 16, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Abinda ya faru a Amurika da Ghana zai iya faruwa a zaben Najeriya na 2027-Isma’il Usman
Siyasa

Abinda ya faru a Amurika da Ghana zai iya faruwa a zaben Najeriya na 2027-Isma’il Usman

By tstDecember 29, 20243 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
ATI KWANKWASO OBI TINUBU

Bayan kammala zaben shugaban kasa a kasar Amurka da Ghana, wasu kungiyoyin siyasa da masana siyasa sun fara hasashen cewa abinda ya faru a kasashen biyu na kayar da jami’ya mai mulki zai iya faruwa a Najeriya, a zaben 2027 .

Yan siyasar dake neman kada Shugaban kasa Bola Tinubu a Najeriya sun hada da Atiku Abubakar na PDP da Peter Obi na Labor Party da Sanata Rabiu Musa kwankwaso na NNPP .

A kasar Amurka, tsohon shugaban kasar Donald Trump na jam’iyyar Republican shine ya doke Kamala Harris, mataimakiyar shugaban kasa kuma yar takarar jam’iyyar Democrat mai mulki a kasar a zaben da aka gudanar ranar 5 ga watan Nuwamban shekarar 2024.

Haka zalika, mataimakin shugaban Ghana Mahamudu Bawumia, dan takarar shugaban kasa na NPP mai mulki a kasar ya sha kaye a hannun dan takarar jam’iyyar adawa ta NDC John Mahama, a ranar 7 ga Disamba, 2024.

Bayan zaben Trump,na Amurika da Mahama na Ghana jam’iyyun adawa a Najeriya sun fara bayyana fatan cewa za su iya kwatankwacin samun nasara akan jami’yar APC mai mulkin a Najeriya a shekarar 2027.

Rahotanni nacewa sakamakon zaben Ghana shine ya sake sanya kwarin guiwa ga jam’iyyun adawa a Najeriya, yayinda suke kara kaimi na ganin cewa mulki ya bar hannun APC ,koda yake APC ma ita kadai tasan irin shirin da ta keyi.

A ranar 26 ga Nuwamba, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar, da takwaransa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-rufai sunyi wata ganawa dan samar da jami’ya guda daya da zasuyi amfani da ita a zaben 2027 duk dacewa basu fitar da wannan sanarwa a hukumance ba.

Bayan rahoton, Obi da Atiku sun sake haduwa a birnin Yolan jihar Adamawa, a ranar 30 ga Nuwamba, amma bangarorin biyu sun musanta cewa sun tattauna kan hadin gwiwa kafin zaben 2027.

Sai dai daga baya mai magana da yawun Atiku, Paul Ibe, ya bayyana cewa shugabannin siyasar biyu sun yi ta tattaunawa a baya domin kada APC.

Haka kuma, a wata Asabar cikin watan , tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, ya karbi bakuncin tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso, da tsohon gwamnan jihar Cross River, Donald Duke, a Abeokuta, jihar Ogun abinda ya dauki hankalin yan siyasa musamman jami’yar APC.

A cewar Kwankwaso, tattaunawar ta ta’allaka ne kan “muhimman batutuwan kasa da suka hada da makomar siyasa da shugabanci a Najeriya.

Yayin da haɓakar waɗannan ƙungiyoyin siyasa ke haifar da fata, yana kuma gabatar da ƙalubale masu mahimmanci ga yan siyasa a Najeriya.

A tarihin siyasar Najeriya sau daya ne kawai jam’iyyar adawa ta doke jam’iyya mai mulki.

A 2015, Buhari na APC ya doke Jonathan na PDP.

Buhari ya tsaya takara kuma ya sha kaye a zabukan shugaban kasa guda uku kafin jam’iyyarsa ta APC da ACN da kuma wani bangare na PDP (new PDP) suka hade a shekarar 2013 .

Hadakar dai ta samar da wani babban dandali domin cimma burinsa na shugaban kasa a 2015 da kuma sake tsayawa takara a 2019 wanda Buhari ya sake yin nasara.

Wanda ya dauki nauyin rubuta labarin.

Co-founder of Google and Brain, Andrew Nig computer Scientist

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Wasu ‘Yan Siyasa a Kano Sun Shawarci Kwankwaso Ya Koma PRP Ko Ya Huce Haushi

June 26, 2026

Kotu ta soke hukuncin da Ya bai wa NDC matsayin halastacciyar Jam’iyyar Siyasa a Najeriya

June 26, 2026

Jar Hula Dai Ta Malam Aminu Kano Ce, Don Haka Ba Za Mu Cire Ta Ba — Gwamna Yusuf

June 25, 2026

Na Rungumi Kaddara kan Rasa Takarar Kujerar Majalisar Tarayya a Gezawa da Gabasawa – Hon. Dan Malam

May 8, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Masanin Kimiyyar Yanayi Daga Kano Dr. Salisu Ya Shiga Jerin Fitattun Masu Bincike na Duniya

August 18, 2026

“ADC Ba Ta Da Karfin Kuri’a a Kudu maso Yamma, Atiku Ya Kamata Ya San Da Haka” — Hon Shehu Isah

August 16, 2026

Tunda Farko dama Tinubu ya nemi INEC tayi Adalci.

August 16, 2026

Gwamnan ya kai Ziyarar ne Cikin Dare.

August 16, 2026

HUDUBA : “Na Rantse da Allah, Allah Zai Tambayi ’Yan Kasuwa Kan ’Ya’yansu Saboda Rashin Ba Su Lokaci” — Dr. Abdullah Gadon Kaya

August 14, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.