Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    Rarara Ya ce suna da Magoya baya sama da Miliyan 6 a Arewa

    September 3, 2026

    Bai Kamata Malamai Su Rika Kafirta Masu Yin Maulidi Ba — Dan Azumi Gwarzo

    September 3, 2026

    Kwamishinan Borno Ya Nemi Afuwa Kan Barazanar Datse Yatsun Wanda Yaki Dangwalawa APC a 2027

    September 2, 2026

    Shugaban Asibitin Best Choice Ya Taya Gwamnan Kano da Al’ummar Jihar Murnar Maulidin Annabi SAW

    September 2, 2026

    Anyi Bikin Takutaha Din Cikin Tsaurara Matakan Tsaro

    September 1, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Kwamishinan Ya Yi Ikirarin Ne A lokacin Kaddamar Da Yakin Zaben Tinubu

    August 31, 2026

    Wasu ‘Yan Siyasa a Kano Sun Shawarci Kwankwaso Ya Koma PRP Ko Ya Huce Haushi

    June 26, 2026

    Kotu ta soke hukuncin da Ya bai wa NDC matsayin halastacciyar Jam’iyyar Siyasa a Najeriya

    June 26, 2026

    Jar Hula Dai Ta Malam Aminu Kano Ce, Don Haka Ba Za Mu Cire Ta Ba — Gwamna Yusuf

    June 25, 2026

    Na Rungumi Kaddara kan Rasa Takarar Kujerar Majalisar Tarayya a Gezawa da Gabasawa – Hon. Dan Malam

    May 8, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    Yan Bindiga Sunyi garkuwa da ’yan uwan Mataimakin Gwamnan Sokoto

    May 1, 2026

    An Kama Budurwa da Kunkuru 30 a Filin Jirgin Sama Ta Na Ƙoƙarin Shiga Jirgi da Su

    April 30, 2026

    A Wasan Hausa na koyi yadda ake sace Mutane – In ji Matashin da DSS suka kama a Kano

    February 13, 2026

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Kamfanin Milo Ya Tallafa wa Masu Sana’ar Shayi 2,000 da Kayan Aiki a Kano da Jos

    August 23, 2026

    Gwamna Yusuf Ya Tallafa wa Matasa 1,116 Masu Tallace-Tallace da Masu Faci da Jarin Naira Dubu 50 Kowannensu

    July 23, 2026

    Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

    January 22, 2026

    Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

    November 19, 2025

    Masanin Kimiyyar Yanayi Daga Kano Dr. Salisu Ya Shiga Jerin Fitattun Masu Bincike na Duniya

    August 18, 2026

    Ya ce Yana Daukar Daliban A Matsayin ‘Ya ‘Yansa

    August 13, 2026

    Sabon Albashin Zai Fara Aiki A Watan Satumba

    August 10, 2026

    Na Amince Gwamna Yusuf Ya Kafa Tarihi a Bangaren Ilimi a Kano — In Ji Tsohon Kwamishinan Ilimi, Hon.Sunusi Kiru

    July 19, 2026

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Gwamnan ya kai Ziyarar ne Cikin Dare.

    August 16, 2026

    Likitoci Su Daina Ƙaura Zuwa Ƙasashen Waje, Najeriya Na Buƙatar Su – Dr. Habib

    July 23, 2026

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    “ADC Ba Ta Da Karfin Kuri’a a Kudu maso Yamma, Atiku Ya Kamata Ya San Da Haka” — Hon Shehu Isah

    August 16, 2026

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Rarara Ya ce suna da Magoya baya sama da Miliyan 6 a Arewa

    September 3, 2026

    Bai Kamata Malamai Su Rika Kafirta Masu Yin Maulidi Ba — Dan Azumi Gwarzo

    September 3, 2026

    Kwamishinan Borno Ya Nemi Afuwa Kan Barazanar Datse Yatsun Wanda Yaki Dangwalawa APC a 2027

    September 2, 2026

    Shugaban Asibitin Best Choice Ya Taya Gwamnan Kano da Al’ummar Jihar Murnar Maulidin Annabi SAW

    September 2, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Kokarin Tinubu na yaƙi da Rashawa ne ya janyo cire Najeriya daga jerin kasashen dake halatta kuɗaɗen haram a duniya – ICPC
Labarai

Kokarin Tinubu na yaƙi da Rashawa ne ya janyo cire Najeriya daga jerin kasashen dake halatta kuɗaɗen haram a duniya – ICPC

By tstOctober 30, 20252 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 20251030 WA0012

Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Najeriya, ICPC, ta bayyana cewa cire sunan kasar nan daga jerin kasashen da ake sa ido kan harkokin kudaden haramun (wanda ake kira FATF grey list) zai kara wa Najeriya da ‘yan kasarta daraja a idanun kasashen duniya.

Kwamishinan hukumar ICPC mai kula da jihohin Kano da Jigawa Ahamad Muhammad Wada a Jawabinsa na wayar da kan jama’a game da alfanun cire Najeriya daga rukunin kasashen duniya masu halarta kuɗaden haram yace matakin zai karfafa hadin kai tsakanin hukumomin tsaro,da bankuna, da cibiyoyin bincike kan kudi a Najeriya.

Ahamad Wada ya bayyana cewa cire Najeriya daga jerin ya zama wani muhimmin mataki da ke nuna amincewar duniya da tsarin da gwamnati ta gindaya domin tabbatar da gaskiya da tsabtace harkokin kudi.

Yace hakan Yana daga cikin kokarin Shugaban kasa Bola Tinubu wajen bada dama a yaƙi cin hanci da rashawa da tsananta bincike akan iyakokin Najeriya.

ICPC ta kara da cewa hakan zai saukaka mu’amalar ‘yan Najeriya da bankunan waje, tare da bude sabbin damar zuba jari da cinikayya tsakanin kasashen duniya.

Masana tattalin arziki sun bayyana cewa kasancewar Najeriya a jerin kasashen da ake sa ido ya jawo cikas ga harkokin kudi, musamman wajen samun bashi daga kasashen waje da kuma jinkirin mu’amalar kasuwanci.

Sun ce cire kasar nan daga jerin zai taimaka wajen farfado da amincewar duniya ga tattalin arzikin Najeriya da kuma kara jan hankalin masu zuba jari daga ketare.

Ahamad Muhammad Wada ya ce ICPC za ta ci gaba da aiki da sauran hukumomi kamar EFCC, CBN, da NFIU domin tabbatar da dorewar nasarar da aka samu.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Rarara Ya ce suna da Magoya baya sama da Miliyan 6 a Arewa

September 3, 2026

Bai Kamata Malamai Su Rika Kafirta Masu Yin Maulidi Ba — Dan Azumi Gwarzo

September 3, 2026

Kwamishinan Borno Ya Nemi Afuwa Kan Barazanar Datse Yatsun Wanda Yaki Dangwalawa APC a 2027

September 2, 2026

Shugaban Asibitin Best Choice Ya Taya Gwamnan Kano da Al’ummar Jihar Murnar Maulidin Annabi SAW

September 2, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Rarara Ya ce suna da Magoya baya sama da Miliyan 6 a Arewa

September 3, 2026

Bai Kamata Malamai Su Rika Kafirta Masu Yin Maulidi Ba — Dan Azumi Gwarzo

September 3, 2026

Kwamishinan Borno Ya Nemi Afuwa Kan Barazanar Datse Yatsun Wanda Yaki Dangwalawa APC a 2027

September 2, 2026

Shugaban Asibitin Best Choice Ya Taya Gwamnan Kano da Al’ummar Jihar Murnar Maulidin Annabi SAW

September 2, 2026

Anyi Bikin Takutaha Din Cikin Tsaurara Matakan Tsaro

September 1, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.