Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    RAMADAN: Gwamnan Sokoto Aliyu ya bada umarnin Fara Biyan Ma’aikatan Jihar Albashin Fabareru nan Take

    February 12, 2026

    An Gudanar da Sallar Rokon Ruwa a Saudiyya

    February 12, 2026

    HAJJ 2026: Hukumar Alhazan Kano ta Sanar da Ranar Fara Allurar Rigakafi da Binciken Lafiyar Maniyyata

    February 7, 2026

    Najeriya ta Kashe Sama da Naira Tiriliyan 7 a Bangaren Wutar Lantarki, Amma har Yanzu Ana Fama da Duhu — Rahoto

    February 7, 2026

    HUDUBA:Matasan Yanzu Idon su ya Rufe da Neman Kudi, Shiyasa Suke Saka Kansu a Caca da Crypto – Dr. Abdullah Gadon Kaya

    February 6, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Majalisar Dokokin Kano ta Magantu kan Bukatar Mataimakin Gwamnan Jiha Aminu Gwarzo Ya yi Murabus

    January 31, 2026

    Shafin Kwankwasiyya Reporters a Facebook Ya Sauya Suna Zuwa Gida Gida Reporters

    January 26, 2026

    Yanzu Yanzu :Yan Majalisar Dokokin Rivers sun fara shirin Sauke Gwamnan jihar Fubara da Mataimakiyarsa daga Mulkin Jihar

    January 8, 2026

    Gwamna Yusuf Na da ‘Yancin Barin NNPP Zuwa APC kamar yadda Kwankwaso ya Bar PDP Zuwa NNPP – Shekarau

    January 6, 2026

    Dole ka daina tsoma Baki a harkokin APC, Ba zamu Bari Yadda ka Rusa PDP ka yiwa APC haka ba – Sakon Hotoro ga Wike

    January 6, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026

    An Sace Amarya da Kawayenta 14 a Sokoto ana Tsaka da Shagalin Biki Yau Lahadi

    November 30, 2025

    RASHIN TSARO: Gwamnonin Katsina da Plateau sun rufe makarantun jihar nan take

    November 21, 2025

    Yan Najeriya su koyi kokawa da Dambe domin kare kansu daga yan bindiga -Inji Christopher Musa

    August 23, 2025
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

    January 22, 2026

    Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

    November 19, 2025

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Marubuciyar Najeriya, Dr Asma’u Isah Maibasira, Ta Kaddamar da Littafin Jagoranci a Birtaniya

    February 7, 2026

    An yi taron Murnar cika shekaru 30 da samar da Cibiyar addini ta Usman bn Affan Gadon Kaya wacce Marigayi Sheikh Ja’afar ya Kafa

    February 1, 2026

    Wasika zuwa ga Gwamnan Kano kan bukatar Samar da Tsaro a makarantu ko Rufe su – Tsohon Kwamishinan Ilimi Sunusi Kiru

    November 24, 2025

    ASUU ga Gwamnati: Idan kuna da tsarin “ba aiki, ba albashi”, mu ma muna da “ba albashi, ba aiki

    November 17, 2025

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    Tinubu Naira 10,400 kacal ya warewa kowane ɗan Najeriya a fannin lafiyarsa cikin kasafin kuɗin 2026 – NMA

    December 29, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    RAMADAN: Gwamnan Sokoto Aliyu ya bada umarnin Fara Biyan Ma’aikatan Jihar Albashin Fabareru nan Take

    February 12, 2026

    An Gudanar da Sallar Rokon Ruwa a Saudiyya

    February 12, 2026

    Marubuciyar Najeriya, Dr Asma’u Isah Maibasira, Ta Kaddamar da Littafin Jagoranci a Birtaniya

    February 7, 2026

    HAJJ 2026: Hukumar Alhazan Kano ta Sanar da Ranar Fara Allurar Rigakafi da Binciken Lafiyar Maniyyata

    February 7, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » NIGERIA @65- Gwamnatin Kano ta shirya taron lacca kan mahimmacin zama lafiya da kishin jiha da kasa
Labarai

NIGERIA @65- Gwamnatin Kano ta shirya taron lacca kan mahimmacin zama lafiya da kishin jiha da kasa

By tstSeptember 29, 20252 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 20250929 WA0011

Gwamnan Alhaji Abba Kabir Yusuf ya bayyana kudirin gwamnatinsa na ci gaba da gina kasa mai hadin kai da ci gaba ta hanyar tabbatar da zaman lafiya da tsaro a fadin jihar da kasa baki daya.

Gwamnan ya yi wannan bayani ne a yayin wani taron lacca da Ma’aikatar Yaɗa Labarai da Harkokin Cikin Gida karkashin jagorancin kwamishinan ma’aikatar Kwamared Ibrahim Abdullahi Wayya ta shirya a Kano.

An shirya taron ne a wani bangare na bikin ranar samun yancin Najeriya shekara 65 daga Turawan mulkin mallaka.

Za’a gudanar da taron ne a ranar laraba 1 ga watan Oktoba na shekarar 2025.

Gwamna Yusuf wanda Shugaban ma’aikata na fadar gwamnati Dr.Sulaiman Wali Sani Mni ya wakilta ya ce tsaro shi ne ginshikin duk wani cigaba, domin babu abin da za a iya cimmawa ba tare da zaman lafiya da kwanciyar hankali ba.

“Ya kamata kowa ya dauki tsaron kasa a matsayin hakkin kowa da kowa, ba wai na gwamnati kawai ba,” in ji shi.

Ya kara da cewa gwamnatinsa na aiki tare da hukumomin tsaro, da shugabannin gargajiya da na al’umma domin ƙarfafa zaman lafiya da hadin kai.

Ya ce shirye-shiryen karfafa lwa matasa,guiwa ta hanyar koyar da su sana’o’i da habaka ilimi na daga cikin muhimman matakan da ake dauka wajen magance tushen matsalolin tsaro.

“Ta hanyar wadannan shirye-shirye, muna rage dalilan da ke jawo rashin tsaro tare da samar da damammaki ga matasanmu domin su taka muhimmiyar rawa a cikin al’umma,”acewar Gwamna Yusuf.

Haka kuma, gwamnan ya yabawa ma’aikatar Yaɗa labarai da harkokin cikin gida karkashin jagorancin Kwamared Ibrahim Abdullahi Waiya saboda shirya wannan lacca da kuma fito da muhimmancin shirin Save Corridor na dakile shaye shayen miyagun kwayoyi da kwacen waya a jihar.

Ya ce wannan shiri, wanda ya mayar da hankali kan gyara da sake shigar da wadanda suka tuba cikin al’umma, ya dace da manufar gwamnatinsa ta inganta sulhu, hadin kai da ci gaban jama’a.

Anasa jawabin kwamishinan ma’aikatar yaɗa labarai ta Jihar Kano Kwamared Ibrahim Abdullahi Wayya ya godewa mahalarta taron tare da shaida cewa an shirya shi ne domin zaburar da matasa mahimmacin kaunar jiharsu da kishin kasa .

Sannan yace taron wata hanya ce ta jan matasa a jika da Kuma nuna mahimmacin riko da al’adun yankin da mutum ya fito.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

RAMADAN: Gwamnan Sokoto Aliyu ya bada umarnin Fara Biyan Ma’aikatan Jihar Albashin Fabareru nan Take

February 12, 2026

An Gudanar da Sallar Rokon Ruwa a Saudiyya

February 12, 2026

HAJJ 2026: Hukumar Alhazan Kano ta Sanar da Ranar Fara Allurar Rigakafi da Binciken Lafiyar Maniyyata

February 7, 2026

Najeriya ta Kashe Sama da Naira Tiriliyan 7 a Bangaren Wutar Lantarki, Amma har Yanzu Ana Fama da Duhu — Rahoto

February 7, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

RAMADAN: Gwamnan Sokoto Aliyu ya bada umarnin Fara Biyan Ma’aikatan Jihar Albashin Fabareru nan Take

February 12, 2026

An Gudanar da Sallar Rokon Ruwa a Saudiyya

February 12, 2026

Marubuciyar Najeriya, Dr Asma’u Isah Maibasira, Ta Kaddamar da Littafin Jagoranci a Birtaniya

February 7, 2026

HAJJ 2026: Hukumar Alhazan Kano ta Sanar da Ranar Fara Allurar Rigakafi da Binciken Lafiyar Maniyyata

February 7, 2026

Najeriya ta Kashe Sama da Naira Tiriliyan 7 a Bangaren Wutar Lantarki, Amma har Yanzu Ana Fama da Duhu — Rahoto

February 7, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.