Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Labaran Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Sauyin Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    Tunda na hau Mulkin Najeriya,ban dauki samar da Lantarki da Wasa ba – In ji Tinubu

    November 10, 2025

    NAHS ta zabi Sabbin Shigabanninta ,tare da alkawarin bunƙasa binciken samar da ruwa a Najeriya

    November 9, 2025

    Amurika ta Soke Visar shiga Kasar ga Yan Najeriya 80,000 da sauran kasashen waje

    November 8, 2025

    Rundunar Sojojin Najeriya ta haramtawa Jami’anta Auren Mata daga kasashen waje

    November 8, 2025

    HUDUBA: Masu Fitar da Zakka sunfi shiga Ran Jama’a ,bayan Tsarkake Dukiya da Kara Imani – Dr.Abdallah Gadon Kaya

    November 7, 2025
  • Labaran Ketare

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025

    Kwan Kaji yayi tashin goron zabi a Amurika,kuma Joe Biden keda hannu – Inji Trump

    March 5, 2025
  • Siyasa

    Tinubu ne uban gida na a siyasa,ba El-Rufai ba,ban iya butulci ba – Gwamnan Kaduna Sani

    September 7, 2025

    Zargin Kofa na neman cefanar da ’yancin Kwankwaso a wajen Tinubu ba tare da yardarsa ba,ta sa muka koreshi – Nagoda

    September 7, 2025

    An yaudare ni da cin Amanata a 2015 – Inji Jonathan

    September 5, 2025

    2027:Matasan Najeriya sun nemi gwamnan Bauchi Bala Muhammad ya fito takarar Shugabancin Ƙasa

    August 28, 2025

    Nasarar da APC ta samu a zaɓen cike gibi a Kano,ya nuna Barau yana da tasiri a siyasar jihar- Inji Shehu Direba

    August 17, 2025
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Sauyin Yanayi
  • Tsaro

    Yan Najeriya su koyi kokawa da Dambe domin kare kansu daga yan bindiga -Inji Christopher Musa

    August 23, 2025

    Masu kwacen waya sun kashe wani dalibi dan Aji uku a Jami’ar Bayero dake Kano

    August 7, 2025

    Matashin da yayi yunkurin rungumar Tinubu a Kaduna,yana da matsalar kwakwalwa -Inji yan sanda

    June 20, 2025

    Fadan Daba a Kano siyasa ce ,daga yan adawa domin batawa gwamnati suna – Gwamnatin Kano

    June 14, 2025

    Yan Jarida na bada gudun mowa kan barazanar tsaro a Najeriya – Inji gwamnatin tarayya

    April 17, 2025
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Gwamna Yusuf Ya Nemi Gwamnatin Tarayya Ta Kawo Manufofin Taimakon Manoma da Ƙarfafa Masana’antu

    September 23, 2025

    Bankin Jaiz ya lashe kyautar bankin musulunci da yafi kowanne banki kyautatawa yan Najeriya a 2025

    September 13, 2025

    Ginshikin Ilimi da muka gina ne ya haifar da nasarar daliban Kano a NECO – In ji tsohuwar Gwamnatin Ganduje

    September 17, 2025

    NECO 2025: Kano ta fi kowace jiha nasara, gyare-gyaren Gwamna Yusuf a bangaren Ilimi sun bayyana – Sunusi Bature

    September 17, 2025

    Gwamnatin Kano ta yi barazanar rufe makarantu masu zaman kansu da suka kara kuɗin makaranta

    September 11, 2025

    Yanzu Yanzu:Gwamnatin Kano ta ware naira biliyan 3 domin biyan Jarabawar NECO ga daliban jihar

    May 9, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Jami’an tsaro sunyi awon gaba da mawakin dake yiwa Alassan Ado Doguwa da Sanata Kawu Sumaila waka

    December 19, 2024

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Abinda zai faru ga wanda yake cin Ayaba a duk safiya – Farfesa Lateef

    July 25, 2025

    Asibitin Best Choice zai fara babban aikin tiyata akan ragin kaso 50 cikin 100 ga marasa lafiya

    July 7, 2025

    Gwamnatin Kano ta kaddamar da aikin kashe Ɓerayen Garum Malam

    April 17, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Tunda na hau Mulkin Najeriya,ban dauki samar da Lantarki da Wasa ba – In ji Tinubu

    November 10, 2025

    NAHS ta zabi Sabbin Shigabanninta ,tare da alkawarin bunƙasa binciken samar da ruwa a Najeriya

    November 9, 2025

    Amurika ta Soke Visar shiga Kasar ga Yan Najeriya 80,000 da sauran kasashen waje

    November 8, 2025

    Rundunar Sojojin Najeriya ta haramtawa Jami’anta Auren Mata daga kasashen waje

    November 8, 2025
TST HAUSATST HAUSA
Home » HUDUBA:Komai rintsi ba za mu daina karantar da Tauhidi a cikin Jama’a ba – Dr.Abdallah
Labarai

HUDUBA:Komai rintsi ba za mu daina karantar da Tauhidi a cikin Jama’a ba – Dr.Abdallah

By tstSeptember 26, 20253 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 20250926 WA0013

Limamin masallacin Juma’a na Usman Bn Affan dake kofar Gadon Kaya a karamar hukumar Gwale Dr. Abdallah Usman Gadon Kaya, ya bayyana cewa duk da irin matsaloli da tsanani da ake fuskanta a rayuwa, malamai da al’umma ba za su daina koyar da karantar da Tauhidi ba, domin shi ne ginshiƙin Musulunci da tushen imani.

TST Hausa ta rawaito cewa hudubar mai take Tauhidi shi ne tushen zama lafiya,hakan na nufin yaki da shirka da duk wani abu da zai kawo cikas a karantarwar da Malamai keyi na kadaita Allah shi kadai a bauta da kuma baiwa Annabi Muhammad SAW duk wata kariya da matsayin da addini ya bashi da karama da girmamawa.

Dr. Abdallah ya yi wannan jawabi ne a cikin hudubar da ya gabatar a ranar Juma’a ta yau 26 ga watan Satimba 2025, inda ya jaddada cewa wajibi ne ga malamai da masu ilimi su dage wajen yada darussan Tauhidi a kowane lokaci, domin tsare al’umma daga karkacewa zuwa ga shirki da bidi’a.

Ya ce:

Komai rintsi da wahalhalu, ba za mu daina karantar da Tauhidi ba. Domin shi ne hasken Musulunci, kuma shi ne abin da ya bambanta Musulmi da sauran addinai. Duk wanda ya rasa Tauhidi, imanin sa ya zama cikin hadari”In ji Malamin.

Malamin ya kuma bayyana cewa koyar da Tauhidi ba wai kawai ya ke tabbatar da tsarkin akida ba ne, har ma yana taimakawa wajen daidaita halaye, ƙarfafa zumunci da kuma tabbatar da gaskiya a cikin al’umma.

Haka kuma, ya yi kira ga ɗalibai da iyaye da su ƙara dagewa wajen halartar darussa da tarurrukan ilimi, musamman na Tauhidi, yana mai jaddada muhimmancin samun malamai nagari da za a dogara da su wajen koyon ilimi na gaskiya.

Wani ɗalibi da ya halarci hudubar, ya shaidawa TST Hausa jin daɗinsa da wannan kira, yana mai cewa: “Hudubar ta ba mu ƙwarin gwiwa mu ci gaba da bin sahun malamai domin samun ilimi mai amfani da zai tsare imaninmu”

Dr. Abdallah Gadon Kaya ya ƙara jan hankali da cewa: “Al’umma ba za ta samu ci gaba da zaman lafiya ba tare da ilimi na Tauhidi ba. Idan aka yi watsi da shi, za a rasa ginshiƙin Musulunci, kuma hakan zai haifar da barazana ga rayuwar addini da ta duniya.

Hudubar ta sa da alama Raddi ne akan yadda wasu ke ta kiraye kiraye domin hukunta malamin Addinin musulunci, Shiek Lawan Abubakar Triumph Wanda suke zarginsa da kalaman batanci ga Addinin musulunci.

Dr. Abdullah Usman Gadon Kaya ya nemi mahukunta da hukumomin tsaro da gwamnatin Kano su yi takatsantsan akan abinda ake zargin malamin.

Ya ce kamata ya yi a rika barin Malamai masana addini sosai suna nazari akan duk wani da ake zargi da batanci a cikin abinda ya shafi karantarwa.

Malamin yace ba daidai ba ne a rika barin sha’anin Addinin musulunci a hannun marasa Ilimi.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Tunda na hau Mulkin Najeriya,ban dauki samar da Lantarki da Wasa ba – In ji Tinubu

November 10, 2025

NAHS ta zabi Sabbin Shigabanninta ,tare da alkawarin bunƙasa binciken samar da ruwa a Najeriya

November 9, 2025

Amurika ta Soke Visar shiga Kasar ga Yan Najeriya 80,000 da sauran kasashen waje

November 8, 2025

Rundunar Sojojin Najeriya ta haramtawa Jami’anta Auren Mata daga kasashen waje

November 8, 2025
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Tunda na hau Mulkin Najeriya,ban dauki samar da Lantarki da Wasa ba – In ji Tinubu

November 10, 2025

NAHS ta zabi Sabbin Shigabanninta ,tare da alkawarin bunƙasa binciken samar da ruwa a Najeriya

November 9, 2025

Amurika ta Soke Visar shiga Kasar ga Yan Najeriya 80,000 da sauran kasashen waje

November 8, 2025

Rundunar Sojojin Najeriya ta haramtawa Jami’anta Auren Mata daga kasashen waje

November 8, 2025

HUDUBA: Masu Fitar da Zakka sunfi shiga Ran Jama’a ,bayan Tsarkake Dukiya da Kara Imani – Dr.Abdallah Gadon Kaya

November 7, 2025
Advertisement
© 2025 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.