Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Labaran Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Sauyin Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    HUDUBA:Dalilin sanya sunan AL-IKHLAS ga sabon Masallacin Juma’a na Sharada,Shine Tunawa jama’a Aiki Don Allah – Farfesa Mansur Yelwa

    November 14, 2025

    Ina Girmama Doka da Hukumomi, Dan haka Dole Ne A Yi Abin Da Ya Dace – In ji Wike

    November 13, 2025

    Tinubu ya Dakatar Da Sabon Haraji Kan Man Fetur na Kaso 15 cikin 100 Ba tare da Bata lokaci ba

    November 13, 2025

    Sojojin da aka ga munyi Hatsaniya da su ,Barazanar harbi na suka yi ,Shiyasa na Fusata – In ji Wike

    November 11, 2025

    Yan Sandan Najeriya sunfi Kare Lafiyar Yan Siyasa da Attajirai Fiye da Talakawa – Rahoton EU

    November 11, 2025
  • Labaran Ketare

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025

    Kwan Kaji yayi tashin goron zabi a Amurika,kuma Joe Biden keda hannu – Inji Trump

    March 5, 2025
  • Siyasa

    Tinubu ne uban gida na a siyasa,ba El-Rufai ba,ban iya butulci ba – Gwamnan Kaduna Sani

    September 7, 2025

    Zargin Kofa na neman cefanar da ’yancin Kwankwaso a wajen Tinubu ba tare da yardarsa ba,ta sa muka koreshi – Nagoda

    September 7, 2025

    An yaudare ni da cin Amanata a 2015 – Inji Jonathan

    September 5, 2025

    2027:Matasan Najeriya sun nemi gwamnan Bauchi Bala Muhammad ya fito takarar Shugabancin Ƙasa

    August 28, 2025

    Nasarar da APC ta samu a zaɓen cike gibi a Kano,ya nuna Barau yana da tasiri a siyasar jihar- Inji Shehu Direba

    August 17, 2025
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Sauyin Yanayi
  • Tsaro

    Yan Najeriya su koyi kokawa da Dambe domin kare kansu daga yan bindiga -Inji Christopher Musa

    August 23, 2025

    Masu kwacen waya sun kashe wani dalibi dan Aji uku a Jami’ar Bayero dake Kano

    August 7, 2025

    Matashin da yayi yunkurin rungumar Tinubu a Kaduna,yana da matsalar kwakwalwa -Inji yan sanda

    June 20, 2025

    Fadan Daba a Kano siyasa ce ,daga yan adawa domin batawa gwamnati suna – Gwamnatin Kano

    June 14, 2025

    Yan Jarida na bada gudun mowa kan barazanar tsaro a Najeriya – Inji gwamnatin tarayya

    April 17, 2025
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Gwamna Yusuf Ya Nemi Gwamnatin Tarayya Ta Kawo Manufofin Taimakon Manoma da Ƙarfafa Masana’antu

    September 23, 2025

    Bankin Jaiz ya lashe kyautar bankin musulunci da yafi kowanne banki kyautatawa yan Najeriya a 2025

    September 13, 2025

    Ginshikin Ilimi da muka gina ne ya haifar da nasarar daliban Kano a NECO – In ji tsohuwar Gwamnatin Ganduje

    September 17, 2025

    NECO 2025: Kano ta fi kowace jiha nasara, gyare-gyaren Gwamna Yusuf a bangaren Ilimi sun bayyana – Sunusi Bature

    September 17, 2025

    Gwamnatin Kano ta yi barazanar rufe makarantu masu zaman kansu da suka kara kuɗin makaranta

    September 11, 2025

    Yanzu Yanzu:Gwamnatin Kano ta ware naira biliyan 3 domin biyan Jarabawar NECO ga daliban jihar

    May 9, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Jami’an tsaro sunyi awon gaba da mawakin dake yiwa Alassan Ado Doguwa da Sanata Kawu Sumaila waka

    December 19, 2024

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Abinda zai faru ga wanda yake cin Ayaba a duk safiya – Farfesa Lateef

    July 25, 2025

    Asibitin Best Choice zai fara babban aikin tiyata akan ragin kaso 50 cikin 100 ga marasa lafiya

    July 7, 2025

    Gwamnatin Kano ta kaddamar da aikin kashe Ɓerayen Garum Malam

    April 17, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    HUDUBA:Dalilin sanya sunan AL-IKHLAS ga sabon Masallacin Juma’a na Sharada,Shine Tunawa jama’a Aiki Don Allah – Farfesa Mansur Yelwa

    November 14, 2025

    Ina Girmama Doka da Hukumomi, Dan haka Dole Ne A Yi Abin Da Ya Dace – In ji Wike

    November 13, 2025

    Tinubu ya Dakatar Da Sabon Haraji Kan Man Fetur na Kaso 15 cikin 100 Ba tare da Bata lokaci ba

    November 13, 2025

    Sojojin da aka ga munyi Hatsaniya da su ,Barazanar harbi na suka yi ,Shiyasa na Fusata – In ji Wike

    November 11, 2025
TST HAUSATST HAUSA
Home » Albashin Sanatoci 109 a wata daidai yake da albashin Malaman jami’a masu mukamin Farfesa 4,708
Labarai

Albashin Sanatoci 109 a wata daidai yake da albashin Malaman jami’a masu mukamin Farfesa 4,708

By tstAugust 18, 20255 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 20250818 WA0025

Jaridar Daily Truth ta gano cewa kimanin Naira biliyan 2.354 da ake kashewa a albashi da kuɗin gudanar da ofisoshin sanatoci 109 na Najeriya a kowane wata, ya isa a biya albashin farfesoshi 4,708 a jami’o’in ƙasar.

Tazarar albashi tsakanin masu mukaman siyasa da malamai a jami’a na ci gaba da zama abin muhawara a ƙasar.

A kwanakin baya, kafafen sada zumunta sun cika da hoton Farfesa Nasir Hassan-Wagini daga Jami’ar Umaru Musa Yar’adua da ke Katsina, wanda aka gani yana sayar da kayan lambu a kasuwar Batsari. Shi da wasu malaman jami’a da dama sukan yi wasu sana’o’i domin samun abin rayuwa.

Binciken Aminiya ya nuna cewa ana biyan farfesa matsakaicin albashi na ₦500,000 a wata, a yayin da sanata ke karɓar Naira miliyan 21.6 a wata.

A ranar 14 ga Agusta, 2024, Sanatan Kano ta Kudu, Abdurrahman Kawu Sumaila ya shaida wa BBC Hausa cewa yana karbar albashin Naira miliyan 21.6 l a wata.

Ya ce, “Farfesa na karbar fiye da Naira miliyan 1 idan aka cire haraji da wasu kuɗaɗe, sai ya dawo Naira dubu ɗari shida. Amma kowanne sanata yana karbar Naira miliyan 21 a wata don gudanar da ofis,” in ɗan Majalisar Dattawan.

Bayanin nasa ya zo ne bayan Hukumar Tsara Albashi ta Ƙasa (RMAFC) ta ce sanatoci na karbar Naira miliyan 1.06 a wata a matsayin albashi da alawus.

Shugaban Hadaɗɗiyar Ƙungiyar Malaman Jami’a (CONUA), Dakta Niyi Sunmonu, ya ce malamai sun kasance a kan tsarin albashi ɗaya tun 2009, sai bara da gwamnati ta ƙara albashi da kashi 35% ga farfesoshi da kuma 25% ga sauran malamai.

Dakta Niyi Sumonu ya ce, “Albashin gaba ɗaya kimanin Naira dubu ɗari bakwai ne, amma bayan haraji da sauran cire-cire, sai ya koma ₦500,000.”

Ya ƙara da cewa farfesoshi ba za su iya samun rancen Naira miliyan goma zuwa miliyan 15 ba don sayen mota, duk da tsarin biyan bashin da ƙungiyoyin haɗin gwiwa da adashin fata ke bayarwa.

Ya bayyana cewa a shekarun 1960, farfesoshi su ne na uku girman albashi a Najeriya bayan Firayim Minista da Alƙalan Kotun Koli, sa’annan suna karɓar kuɗin gudanar da ofis da ’yan aiki.

“A yau, albashi ya tsaya cak fiye da shekara 16. Wasu malamai ba sa iya zuwa ofis kullum saboda rashin kuɗin sufuri. Wasu sau ɗaya suke zuwa a mako. Ba sa iya ƙarfafa ɗalibai kamar yadda ake yi a da,” in ji shi.

Sunmonu ya buƙaci gwamnati ta ɗauki mataki cikin gaggawa, yana mai gargaɗi cewa jami’o’in Najeriya na fuskantar barazanar rushewa nan da shekaru 5 zuwa 10.

A wata hira da ta bazu a kafafen sada zumunta, Farfesa Balarabe Abdullahi na Jami’ar Ahmadu Bello ta Zariya (ABU) Zaria ya ce albashinsa bai isa ya saka ɗansa a makaranta mai inganci a Abuja.

Ya gargaɗi cewa Najeriya na fuskantar barazanar rugujewar fannin ilimi idan ba a gyara tsarin ba.

Farfesa Samuel Agu na Jami’ar Jihar Abia ya ce yana dogaro da koyarwa a wasu jami’o’i da sana’o’i don cike giɓin buƙatu. “Albashina ya taɓa kaiwa ₦460,000, amma bayan haraji sai ya koma ₦390,000.

Yanzu ya kusa ₦490,000. Wannan shi ne gaba ɗaya, ba ni da wani alawus,” in ji shi.

Farfesa Chukwudi Ibe, Shugaba Tsangayar Adabi na Jami’ar FUTO ya ƙara da cewa, “Albashinmu ba ya isa. Hauhawar farashi ta cinye shi. Abin tausayi ne. Mu ne hasken al’umma, amma Najeriya ba ta ganin mu haka.

Malaman jami’an sun bayyana cewa barin ƙasar da abokan aikinsu ke yi domin neman rayuwa mai sauƙi a ƙasashen waje ya sa su ke fama da nauyin aiki mai yawa, wanda ke shafar lafiyar ƙwaƙwalwarsu da jininsu.

Ƙungiyar Malaman Jami’a (ASUU) ta ce wannan matsala ta ƙara ta’azzara sakamakon tsananin ƙuncin tattalin arziki da ake fama da shi a ƙasar, inda malamai da dama ke kamuwa da cututtuka har ma da rasa rayukansu.

A watan Fabrairu 2024, ASUU ta bayyana cewa ta rasa mambobi 46 a yankin Abuja sakamakon matsin tattalin arziki da rashin ingantaccen albashi da yanayin aiki mara kyau.

Yankin Abuja ,ya ƙunshi Jami’ar Abuja da Jami’ar Fasaha ta Tarayya, Minna; Jami’ar Tarayya, Lafia; Jami’ar Jihar Nasarawa, da Jami’ar Ibrahim Babangida, Lapai.

Cikin shekaru goma da suka gabata, malamai da dama sun bar ƙasar domin neman rayuwa mai sauƙi, lamarin da ya bar waɗanda suka rage cikin tsarin suna fama da nauyin aiki mai yawa.

Wadanda suka rage suna ƙara dare musu gwiwa a kullum saboda rashin albashi mai kyau da yanayin aiki mara kyau,” in ji Salahu Muhammed, mai kula da yankin Abuja na ASUU.

Ya kamata a lura cewa ƙungiyar ta rasa mambobi da dama a wannan lokaci sakamakon wahalhalun aiki, damuwa ta ƙwaƙwalwa da ta zuciya, da cututtuka masu alaƙa da waɗannan matsaloli. Misali, jami’o’in da ke yankin Abuja sun rasa mambobi 46.

A gaskiya, kwana biyu da suka gabata, ƙungiyar ta rasa wani shahararren Farfesa a fannin Kifi, Farfesa Johnson Oyero daga Jami’ar Fasaha ta Tarayya, Minna, sakamakon rashin samun ingantaccen magani,” in ji Salahu.

A kwanakin baya, an ƙaddamar da gidauniya tarl naira miliyan 13 don biya wa Farfesa Abubakar Roko na Sashen Kimiyyar Kwamfuta a Jami’ar Usmanu Danfodiyo da ke Sakkwato (UDUS) kuɗin magani.

Duk da gudummawar da aka tara, ciki har da naira miliyan 5 daga gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf, Farfesa Roko ya rasu daga bisani.

Binciken da wakilinmu ya gudanar ya nuna cewa a Najeriya ne malamai ke samun ƙarancin albashi fiye da sauran ƙasashen duniya.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

HUDUBA:Dalilin sanya sunan AL-IKHLAS ga sabon Masallacin Juma’a na Sharada,Shine Tunawa jama’a Aiki Don Allah – Farfesa Mansur Yelwa

November 14, 2025

Ina Girmama Doka da Hukumomi, Dan haka Dole Ne A Yi Abin Da Ya Dace – In ji Wike

November 13, 2025

Tinubu ya Dakatar Da Sabon Haraji Kan Man Fetur na Kaso 15 cikin 100 Ba tare da Bata lokaci ba

November 13, 2025

Sojojin da aka ga munyi Hatsaniya da su ,Barazanar harbi na suka yi ,Shiyasa na Fusata – In ji Wike

November 11, 2025
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

HUDUBA:Dalilin sanya sunan AL-IKHLAS ga sabon Masallacin Juma’a na Sharada,Shine Tunawa jama’a Aiki Don Allah – Farfesa Mansur Yelwa

November 14, 2025

Ina Girmama Doka da Hukumomi, Dan haka Dole Ne A Yi Abin Da Ya Dace – In ji Wike

November 13, 2025

Tinubu ya Dakatar Da Sabon Haraji Kan Man Fetur na Kaso 15 cikin 100 Ba tare da Bata lokaci ba

November 13, 2025

Sojojin da aka ga munyi Hatsaniya da su ,Barazanar harbi na suka yi ,Shiyasa na Fusata – In ji Wike

November 11, 2025

Yan Sandan Najeriya sunfi Kare Lafiyar Yan Siyasa da Attajirai Fiye da Talakawa – Rahoton EU

November 11, 2025
Advertisement
© 2025 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.