Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    Majalisar Dokokin Kano Ta Fara Shirin Tsige Mataimakin Gwamna Aminu Abdussalam Gwarzo

    March 5, 2026

    Yanzu Yanzu :Saudiyya Ta Takaita Wa’adin Amfani da Bizar Umarah Zuwa Kwanaki 30 Maimakon Wata 3

    March 1, 2026

    Gwamnatin Kano ta kwato motocin Tsaffin kwamishinonin da suka bi tsarin Kwankwaso

    February 26, 2026

    Hajj 2026: Hukumar Alhazan Kano ta sanar da ranar fara Jigilan Maniyata zuwa Saudiyya

    February 25, 2026

    Zaɓen Cike Gurbi a Kano Ya Tabbatar da Sauyin Salo a Siyasar Jihar – Gwamna Yusuf

    February 21, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Majalisar Dokokin Kano ta Magantu kan Bukatar Mataimakin Gwamnan Jiha Aminu Gwarzo Ya yi Murabus

    January 31, 2026

    Shafin Kwankwasiyya Reporters a Facebook Ya Sauya Suna Zuwa Gida Gida Reporters

    January 26, 2026

    Yanzu Yanzu :Yan Majalisar Dokokin Rivers sun fara shirin Sauke Gwamnan jihar Fubara da Mataimakiyarsa daga Mulkin Jihar

    January 8, 2026

    Gwamna Yusuf Na da ‘Yancin Barin NNPP Zuwa APC kamar yadda Kwankwaso ya Bar PDP Zuwa NNPP – Shekarau

    January 6, 2026

    Dole ka daina tsoma Baki a harkokin APC, Ba zamu Bari Yadda ka Rusa PDP ka yiwa APC haka ba – Sakon Hotoro ga Wike

    January 6, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    A Wasan Hausa na koyi yadda ake sace Mutane – In ji Matashin da DSS suka kama a Kano

    February 13, 2026

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026

    An Sace Amarya da Kawayenta 14 a Sokoto ana Tsaka da Shagalin Biki Yau Lahadi

    November 30, 2025

    RASHIN TSARO: Gwamnonin Katsina da Plateau sun rufe makarantun jihar nan take

    November 21, 2025
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

    January 22, 2026

    Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

    November 19, 2025

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Har Yanzu Akwai Dama Ta Neman Daren Lailatul Qadr — Limamin Harami A Makkah Ya Ja Hankalin Musulmi A Juma’ar Karshe Ta Ramadan

    March 13, 2026

    Ayyukan Cigaban Ilimi a Kano Sun Wuce Zato, Gwamna Yusuf Ya Sauya Alkibla – Kwamared Waiya

    February 25, 2026

    Marubuciyar Najeriya, Dr Asma’u Isah Maibasira, Ta Kaddamar da Littafin Jagoranci a Birtaniya

    February 7, 2026

    An yi taron Murnar cika shekaru 30 da samar da Cibiyar addini ta Usman bn Affan Gadon Kaya wacce Marigayi Sheikh Ja’afar ya Kafa

    February 1, 2026

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    Tinubu Naira 10,400 kacal ya warewa kowane ɗan Najeriya a fannin lafiyarsa cikin kasafin kuɗin 2026 – NMA

    December 29, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Har Yanzu Akwai Dama Ta Neman Daren Lailatul Qadr — Limamin Harami A Makkah Ya Ja Hankalin Musulmi A Juma’ar Karshe Ta Ramadan

    March 13, 2026

    HAJJ 2026: Hukumar Alhazan Kano Ta Karɓi Bizar Dukkan Alhazan Jihar

    March 12, 2026

    HAJJ 2026: Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Karɓi Bizar Dukkan Alhazan Kano

    March 12, 2026

    HAJJI 2026: Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Karɓi Bizar Dukkan Alhazan Kano

    March 12, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Albashin Sanatoci 109 a wata daidai yake da albashin Malaman jami’a masu mukamin Farfesa 4,708
Labarai

Albashin Sanatoci 109 a wata daidai yake da albashin Malaman jami’a masu mukamin Farfesa 4,708

By tstAugust 18, 20255 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 20250818 WA0025

Jaridar Daily Truth ta gano cewa kimanin Naira biliyan 2.354 da ake kashewa a albashi da kuɗin gudanar da ofisoshin sanatoci 109 na Najeriya a kowane wata, ya isa a biya albashin farfesoshi 4,708 a jami’o’in ƙasar.

Tazarar albashi tsakanin masu mukaman siyasa da malamai a jami’a na ci gaba da zama abin muhawara a ƙasar.

A kwanakin baya, kafafen sada zumunta sun cika da hoton Farfesa Nasir Hassan-Wagini daga Jami’ar Umaru Musa Yar’adua da ke Katsina, wanda aka gani yana sayar da kayan lambu a kasuwar Batsari. Shi da wasu malaman jami’a da dama sukan yi wasu sana’o’i domin samun abin rayuwa.

Binciken Aminiya ya nuna cewa ana biyan farfesa matsakaicin albashi na ₦500,000 a wata, a yayin da sanata ke karɓar Naira miliyan 21.6 a wata.

A ranar 14 ga Agusta, 2024, Sanatan Kano ta Kudu, Abdurrahman Kawu Sumaila ya shaida wa BBC Hausa cewa yana karbar albashin Naira miliyan 21.6 l a wata.

Ya ce, “Farfesa na karbar fiye da Naira miliyan 1 idan aka cire haraji da wasu kuɗaɗe, sai ya dawo Naira dubu ɗari shida. Amma kowanne sanata yana karbar Naira miliyan 21 a wata don gudanar da ofis,” in ɗan Majalisar Dattawan.

Bayanin nasa ya zo ne bayan Hukumar Tsara Albashi ta Ƙasa (RMAFC) ta ce sanatoci na karbar Naira miliyan 1.06 a wata a matsayin albashi da alawus.

Shugaban Hadaɗɗiyar Ƙungiyar Malaman Jami’a (CONUA), Dakta Niyi Sunmonu, ya ce malamai sun kasance a kan tsarin albashi ɗaya tun 2009, sai bara da gwamnati ta ƙara albashi da kashi 35% ga farfesoshi da kuma 25% ga sauran malamai.

Dakta Niyi Sumonu ya ce, “Albashin gaba ɗaya kimanin Naira dubu ɗari bakwai ne, amma bayan haraji da sauran cire-cire, sai ya koma ₦500,000.”

Ya ƙara da cewa farfesoshi ba za su iya samun rancen Naira miliyan goma zuwa miliyan 15 ba don sayen mota, duk da tsarin biyan bashin da ƙungiyoyin haɗin gwiwa da adashin fata ke bayarwa.

Ya bayyana cewa a shekarun 1960, farfesoshi su ne na uku girman albashi a Najeriya bayan Firayim Minista da Alƙalan Kotun Koli, sa’annan suna karɓar kuɗin gudanar da ofis da ’yan aiki.

“A yau, albashi ya tsaya cak fiye da shekara 16. Wasu malamai ba sa iya zuwa ofis kullum saboda rashin kuɗin sufuri. Wasu sau ɗaya suke zuwa a mako. Ba sa iya ƙarfafa ɗalibai kamar yadda ake yi a da,” in ji shi.

Sunmonu ya buƙaci gwamnati ta ɗauki mataki cikin gaggawa, yana mai gargaɗi cewa jami’o’in Najeriya na fuskantar barazanar rushewa nan da shekaru 5 zuwa 10.

A wata hira da ta bazu a kafafen sada zumunta, Farfesa Balarabe Abdullahi na Jami’ar Ahmadu Bello ta Zariya (ABU) Zaria ya ce albashinsa bai isa ya saka ɗansa a makaranta mai inganci a Abuja.

Ya gargaɗi cewa Najeriya na fuskantar barazanar rugujewar fannin ilimi idan ba a gyara tsarin ba.

Farfesa Samuel Agu na Jami’ar Jihar Abia ya ce yana dogaro da koyarwa a wasu jami’o’i da sana’o’i don cike giɓin buƙatu. “Albashina ya taɓa kaiwa ₦460,000, amma bayan haraji sai ya koma ₦390,000.

Yanzu ya kusa ₦490,000. Wannan shi ne gaba ɗaya, ba ni da wani alawus,” in ji shi.

Farfesa Chukwudi Ibe, Shugaba Tsangayar Adabi na Jami’ar FUTO ya ƙara da cewa, “Albashinmu ba ya isa. Hauhawar farashi ta cinye shi. Abin tausayi ne. Mu ne hasken al’umma, amma Najeriya ba ta ganin mu haka.

Malaman jami’an sun bayyana cewa barin ƙasar da abokan aikinsu ke yi domin neman rayuwa mai sauƙi a ƙasashen waje ya sa su ke fama da nauyin aiki mai yawa, wanda ke shafar lafiyar ƙwaƙwalwarsu da jininsu.

Ƙungiyar Malaman Jami’a (ASUU) ta ce wannan matsala ta ƙara ta’azzara sakamakon tsananin ƙuncin tattalin arziki da ake fama da shi a ƙasar, inda malamai da dama ke kamuwa da cututtuka har ma da rasa rayukansu.

A watan Fabrairu 2024, ASUU ta bayyana cewa ta rasa mambobi 46 a yankin Abuja sakamakon matsin tattalin arziki da rashin ingantaccen albashi da yanayin aiki mara kyau.

Yankin Abuja ,ya ƙunshi Jami’ar Abuja da Jami’ar Fasaha ta Tarayya, Minna; Jami’ar Tarayya, Lafia; Jami’ar Jihar Nasarawa, da Jami’ar Ibrahim Babangida, Lapai.

Cikin shekaru goma da suka gabata, malamai da dama sun bar ƙasar domin neman rayuwa mai sauƙi, lamarin da ya bar waɗanda suka rage cikin tsarin suna fama da nauyin aiki mai yawa.

Wadanda suka rage suna ƙara dare musu gwiwa a kullum saboda rashin albashi mai kyau da yanayin aiki mara kyau,” in ji Salahu Muhammed, mai kula da yankin Abuja na ASUU.

Ya kamata a lura cewa ƙungiyar ta rasa mambobi da dama a wannan lokaci sakamakon wahalhalun aiki, damuwa ta ƙwaƙwalwa da ta zuciya, da cututtuka masu alaƙa da waɗannan matsaloli. Misali, jami’o’in da ke yankin Abuja sun rasa mambobi 46.

A gaskiya, kwana biyu da suka gabata, ƙungiyar ta rasa wani shahararren Farfesa a fannin Kifi, Farfesa Johnson Oyero daga Jami’ar Fasaha ta Tarayya, Minna, sakamakon rashin samun ingantaccen magani,” in ji Salahu.

A kwanakin baya, an ƙaddamar da gidauniya tarl naira miliyan 13 don biya wa Farfesa Abubakar Roko na Sashen Kimiyyar Kwamfuta a Jami’ar Usmanu Danfodiyo da ke Sakkwato (UDUS) kuɗin magani.

Duk da gudummawar da aka tara, ciki har da naira miliyan 5 daga gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf, Farfesa Roko ya rasu daga bisani.

Binciken da wakilinmu ya gudanar ya nuna cewa a Najeriya ne malamai ke samun ƙarancin albashi fiye da sauran ƙasashen duniya.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Majalisar Dokokin Kano Ta Fara Shirin Tsige Mataimakin Gwamna Aminu Abdussalam Gwarzo

March 5, 2026

Yanzu Yanzu :Saudiyya Ta Takaita Wa’adin Amfani da Bizar Umarah Zuwa Kwanaki 30 Maimakon Wata 3

March 1, 2026

Gwamnatin Kano ta kwato motocin Tsaffin kwamishinonin da suka bi tsarin Kwankwaso

February 26, 2026

Hajj 2026: Hukumar Alhazan Kano ta sanar da ranar fara Jigilan Maniyata zuwa Saudiyya

February 25, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Har Yanzu Akwai Dama Ta Neman Daren Lailatul Qadr — Limamin Harami A Makkah Ya Ja Hankalin Musulmi A Juma’ar Karshe Ta Ramadan

March 13, 2026

HAJJ 2026: Hukumar Alhazan Kano Ta Karɓi Bizar Dukkan Alhazan Jihar

March 12, 2026

HAJJ 2026: Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Karɓi Bizar Dukkan Alhazan Kano

March 12, 2026

HAJJI 2026: Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Karɓi Bizar Dukkan Alhazan Kano

March 12, 2026

Kwanaki 10 na Ƙarshen Ramadan: Limamin Masallacin Annabi Ya Yi Muhimmin Kira ga Musulmi

March 6, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.