Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    Alhazan Kano Sun Nuna Gamsuwa da Kulawar da Ake Basu a Mina Yayin Fara Ayyukan Hajjin 2026

    May 25, 2026

    Hajj 2026: Saudiyya Ta Tura Ma’aikatan Lafiya 52,000 Domin Kare Alhazai Daga Zafin Rana lokacin Arfa

    May 24, 2026

    Hajji 2026: Amirul Hajj Na Kano Ya Bukaci Kwamitoci Su Yi Aiki Cikin Hadin Kai Da Jajircewa

    May 24, 2026

    Hajj 2026: Saudiyya Ta Girke Sabbin Na’urorin Sanyaya Waje 45,600 A Tantunan Mina Da Aka Sayo daga Australia

    May 23, 2026

    HUDUBA : Ayyukan Alheri a Kwanaki 10 na Zul-Hijja Da Ranar Arfa Allah Kadai Yasan Ladan da zai Baiwa Bawansa — Sheikh Maher

    May 22, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Na Rungumi Kaddara kan Rasa Takarar Kujerar Majalisar Tarayya a Gezawa da Gabasawa – Hon. Dan Malam

    May 8, 2026

    Kofa Har Yanzu a Buɗe Take ga Kwankwaso Ya Koma PRP, Tunda Akwai Shakkun Samun Mafita a NDC – In Ji Ali Rabiu Ali

    May 4, 2026

    Kwankwaso bai kammala Takaba a ADC ba ya koma NDC – In Ji Kwamared Waiya

    May 3, 2026

    Kwankwaso Ya Shiga Tattaunawa da NDC da PRP Kan Sabuwar Makomarsa a Siyasa

    May 3, 2026

    Ni rigimammen ɗan siyasa ne, masu neman amfani da matsalar tsaro su kayar da ni a 2027 ba za su yi nasara ba – Tinubu

    April 29, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    Yan Bindiga Sunyi garkuwa da ’yan uwan Mataimakin Gwamnan Sokoto

    May 1, 2026

    An Kama Budurwa da Kunkuru 30 a Filin Jirgin Sama Ta Na Ƙoƙarin Shiga Jirgi da Su

    April 30, 2026

    A Wasan Hausa na koyi yadda ake sace Mutane – In ji Matashin da DSS suka kama a Kano

    February 13, 2026

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

    January 22, 2026

    Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

    November 19, 2025

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Ɗan Najeriya daga Kano ya shiga cikin manyan masana yanayi na duniya ,zai halarci taro a Caribbean

    April 28, 2026

    Har Yanzu Akwai Dama Ta Neman Daren Lailatul Qadr — Limamin Harami A Makkah Ya Ja Hankalin Musulmi A Juma’ar Karshe Ta Ramadan

    March 13, 2026

    Ayyukan Cigaban Ilimi a Kano Sun Wuce Zato, Gwamna Yusuf Ya Sauya Alkibla – Kwamared Waiya

    February 25, 2026

    Marubuciyar Najeriya, Dr Asma’u Isah Maibasira, Ta Kaddamar da Littafin Jagoranci a Birtaniya

    February 7, 2026

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    Tinubu Naira 10,400 kacal ya warewa kowane ɗan Najeriya a fannin lafiyarsa cikin kasafin kuɗin 2026 – NMA

    December 29, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Alhazan Kano Sun Nuna Gamsuwa da Kulawar da Ake Basu a Mina Yayin Fara Ayyukan Hajjin 2026

    May 25, 2026

    Hajj 2026: Saudiyya Ta Tura Ma’aikatan Lafiya 52,000 Domin Kare Alhazai Daga Zafin Rana lokacin Arfa

    May 24, 2026

    Hajji 2026: Amirul Hajj Na Kano Ya Bukaci Kwamitoci Su Yi Aiki Cikin Hadin Kai Da Jajircewa

    May 24, 2026

    Hajj 2026: Saudiyya Ta Girke Sabbin Na’urorin Sanyaya Waje 45,600 A Tantunan Mina Da Aka Sayo daga Australia

    May 23, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Hukumar shari’a ta Kano ta kaddamar da fara yin wa’azi mai ratsa zuciya a gidajen gyaran hali
Labarai

Hukumar shari’a ta Kano ta kaddamar da fara yin wa’azi mai ratsa zuciya a gidajen gyaran hali

By tstAugust 7, 20252 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 20250806 WA0037

Hukumar Shari’a ta Jihar Kano ta sanar da shirin gudanar da wa’azi da taron faɗakarwa ga mazauna gidan ajiya da gyaran hali na Janguza da kuma gidan kula da yara na Nassarawa, domin tallafa musu da kuma inganta tarbiyya da gyaran halayensu.

Shugaban hukumar, Sheikh Abbas Abubakar Daneji, ne ya bayyana hakan a yayin wata ziyarar aiki da suka kai gidan gyaran halin na Janguza a ranar Laraba.

Ya ce wannan shiri na daga cikin matakan da hukumar ke ɗauka domin aiwatar da umarnin Gwamnan Jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, na rage raɗaɗin rayuwa da ƙarfafa kyawawan dabi’u ga mazauna irin waɗannan cibiyoyi.

Shugaban yace karanto musu wa’azi mai ratsa zuciya zaisa su rika tuna hukuncin Allah akansu.

Baya ga Janguza, tawagar hukumar ta kuma kai ziyara gida uku na kula da mutane masu buƙata ta musamman: gidan gyaran hali na Goron Dutse, gidan kula da yara na Nassarawa, da kuma gidan kula da masu larurar tabin hankali na Tudun Maliki.

A yayin ziyarce-ziyarcen, hukumar ta raba tallafin abinci da abin sha da suka haɗa da dafaffen abinci ga mutum 400, lemo, ruwa, da kuma kayan marmari irin su lemon zaƙi, kankana da abarba, domin sauƙaƙa musu rayuwa da kuma ƙara ƙarfafa jin daɗi da kwanciyar hankali.

Da yake jawabi ga manema labarai, Kwamishina na biyu a hukumar, Sheikh Ali Ɗan Abba, ya ce ziyarar wani bangare ne na kokarin hukumar na ƙarfafa zaman lafiya da haɓaka haɗin kai da jinkai a cikin al’umma.

Shugaban gidan gyaran hali na Janguza, DCC Ɗanlami Inuwa, ya yaba da wannan mataki na hukumar, yana mai kira ga sauran al’umma da su rinƙa kai ziyara da tallafi ga gidajen gyaran hali, domin bayar da gudunmawa ga gyaran ɗaurarru.

Shi ma a nasa ɓangaren, mataimakin shugaban hukumar kula da gidajen gyaran hali a jihar Kano, AC Kafilu Abdullah Nassarawa, wanda ke kula da gidan na Goron Dutse, ya nuna godiyarsa bisa wannan ziyara da tallafi, yana mai cewa hakan na da matuƙar tasiri wajen rage damuwa da haɓaka kwanciyar hankali a tsakanin mazauna gidajen.

Shugaban hukumar Shari’a Sheikh Abbas Abubakar Daneji ya jagoranci tawagar ziyarar, tare da rakiyar Kwamishinoni biyu  Gwani AbdulHadi Ɗahiru Yakasai da Sheikh Ali Ɗan Abba  da daraktoci da wasu muhimman jami’an hukumar

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Alhazan Kano Sun Nuna Gamsuwa da Kulawar da Ake Basu a Mina Yayin Fara Ayyukan Hajjin 2026

May 25, 2026

Hajj 2026: Saudiyya Ta Tura Ma’aikatan Lafiya 52,000 Domin Kare Alhazai Daga Zafin Rana lokacin Arfa

May 24, 2026

Hajji 2026: Amirul Hajj Na Kano Ya Bukaci Kwamitoci Su Yi Aiki Cikin Hadin Kai Da Jajircewa

May 24, 2026

Hajj 2026: Saudiyya Ta Girke Sabbin Na’urorin Sanyaya Waje 45,600 A Tantunan Mina Da Aka Sayo daga Australia

May 23, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Alhazan Kano Sun Nuna Gamsuwa da Kulawar da Ake Basu a Mina Yayin Fara Ayyukan Hajjin 2026

May 25, 2026

Hajj 2026: Saudiyya Ta Tura Ma’aikatan Lafiya 52,000 Domin Kare Alhazai Daga Zafin Rana lokacin Arfa

May 24, 2026

Hajji 2026: Amirul Hajj Na Kano Ya Bukaci Kwamitoci Su Yi Aiki Cikin Hadin Kai Da Jajircewa

May 24, 2026

Hajj 2026: Saudiyya Ta Girke Sabbin Na’urorin Sanyaya Waje 45,600 A Tantunan Mina Da Aka Sayo daga Australia

May 23, 2026

HUDUBA : Ayyukan Alheri a Kwanaki 10 na Zul-Hijja Da Ranar Arfa Allah Kadai Yasan Ladan da zai Baiwa Bawansa — Sheikh Maher

May 22, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.