Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    Majalisar Dokokin Kano Ta Fara Shirin Tsige Mataimakin Gwamna Aminu Abdussalam Gwarzo

    March 5, 2026

    Yanzu Yanzu :Saudiyya Ta Takaita Wa’adin Amfani da Bizar Umarah Zuwa Kwanaki 30 Maimakon Wata 3

    March 1, 2026

    Gwamnatin Kano ta kwato motocin Tsaffin kwamishinonin da suka bi tsarin Kwankwaso

    February 26, 2026

    Hajj 2026: Hukumar Alhazan Kano ta sanar da ranar fara Jigilan Maniyata zuwa Saudiyya

    February 25, 2026

    Zaɓen Cike Gurbi a Kano Ya Tabbatar da Sauyin Salo a Siyasar Jihar – Gwamna Yusuf

    February 21, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Majalisar Dokokin Kano ta Magantu kan Bukatar Mataimakin Gwamnan Jiha Aminu Gwarzo Ya yi Murabus

    January 31, 2026

    Shafin Kwankwasiyya Reporters a Facebook Ya Sauya Suna Zuwa Gida Gida Reporters

    January 26, 2026

    Yanzu Yanzu :Yan Majalisar Dokokin Rivers sun fara shirin Sauke Gwamnan jihar Fubara da Mataimakiyarsa daga Mulkin Jihar

    January 8, 2026

    Gwamna Yusuf Na da ‘Yancin Barin NNPP Zuwa APC kamar yadda Kwankwaso ya Bar PDP Zuwa NNPP – Shekarau

    January 6, 2026

    Dole ka daina tsoma Baki a harkokin APC, Ba zamu Bari Yadda ka Rusa PDP ka yiwa APC haka ba – Sakon Hotoro ga Wike

    January 6, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    A Wasan Hausa na koyi yadda ake sace Mutane – In ji Matashin da DSS suka kama a Kano

    February 13, 2026

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026

    An Sace Amarya da Kawayenta 14 a Sokoto ana Tsaka da Shagalin Biki Yau Lahadi

    November 30, 2025

    RASHIN TSARO: Gwamnonin Katsina da Plateau sun rufe makarantun jihar nan take

    November 21, 2025
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

    January 22, 2026

    Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

    November 19, 2025

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Har Yanzu Akwai Dama Ta Neman Daren Lailatul Qadr — Limamin Harami A Makkah Ya Ja Hankalin Musulmi A Juma’ar Karshe Ta Ramadan

    March 13, 2026

    Ayyukan Cigaban Ilimi a Kano Sun Wuce Zato, Gwamna Yusuf Ya Sauya Alkibla – Kwamared Waiya

    February 25, 2026

    Marubuciyar Najeriya, Dr Asma’u Isah Maibasira, Ta Kaddamar da Littafin Jagoranci a Birtaniya

    February 7, 2026

    An yi taron Murnar cika shekaru 30 da samar da Cibiyar addini ta Usman bn Affan Gadon Kaya wacce Marigayi Sheikh Ja’afar ya Kafa

    February 1, 2026

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    Tinubu Naira 10,400 kacal ya warewa kowane ɗan Najeriya a fannin lafiyarsa cikin kasafin kuɗin 2026 – NMA

    December 29, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Dangote Ba Shi da Laifi Kan Tsadar Fetur a Najeriya Saboda Tausayinsa ga ’Yan Ƙasa —In Ji Wani Masani

    March 23, 2026

    Muna tattaunawa da Jami’an tsaro domin sako Sakataren mulki na Kibiya da yan bindiga suka sace – Rurum

    March 23, 2026

    GM na Vision FM da Farin Wata TV Kano Ya Taya Musulmi Murnar karamar Sallah, Ya Bukaci Kafafen yada labarai su maida hankali wajen magance matsalar tsaro a Arewa

    March 20, 2026

    Halin Kunci Ba Zai Dore Ba — NLC Ta Kwantar da Hankalin ‘Yan Najeriya a Sakon Bikin Sallah Karama

    March 20, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Muna tattaunawa da Jami’an tsaro domin sako Sakataren mulki na Kibiya da yan bindiga suka sace – Rurum
Uncategorized

Muna tattaunawa da Jami’an tsaro domin sako Sakataren mulki na Kibiya da yan bindiga suka sace – Rurum

By tstMarch 23, 20262 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 20260323 WA0012

Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar ƙananan hukumomin Rano, Bunkure da Kibiya a Jihar Kano, Rt. Hon. Kabiru Alhassan Rurum, ya bayyana matuƙar takaicinsa da jimami bisa sace Sakataren Mulki na ƙaramar hukumar Kibiya, Hon. Hamza Durba, da wasu ’yan bindiga suka aikata.

Ya bayyana cewa wannan lamari abin Allah wadai ne matuƙa, yana mai jaddada cewa hakan na ƙara nuna muhimmancin haɗin kai tsakanin al’umma da hukumomin tsaro domin kawo ƙarshen irin waɗannan ayyukan ta’addanci da ke barazana ga zaman lafiya da tsaron al’umma.

A wata sanarwa da mai magana da yawun dan majalisar Hon. Fatihu Yusuf Bichi ya fitar yace a halin yanzu, suna ci gaba da tattaunawa da hukumomin tsaro domin tabbatar da cewa an kubutar da wanda aka sace cikin ƙoshin lafiya cikin gaggawa.

Haka kuma ya nuna ƙwarin gwiwa cewa jami’an tsaro za su ɗauki matakan da suka dace wajen gano waɗanda suka aikata wannan laifi tare da gurfanar da su a gaban doka.

Ya kuma yi kira ga al’ummar yankin da su kwantar da hankalinsu, tare da bai wa jami’an tsaro cikakken haɗin kai da bayanan da za su taimaka wajen samun nasarar wannan aiki.

Ya roƙi Allah da Ya kubutar da shi lafiya, tare da kare al’umma daga duk wani nau’in rashin tsaro.

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Dangote Ba Shi da Laifi Kan Tsadar Fetur a Najeriya Saboda Tausayinsa ga ’Yan Ƙasa —In Ji Wani Masani

March 23, 2026

GM na Vision FM da Farin Wata TV Kano Ya Taya Musulmi Murnar karamar Sallah, Ya Bukaci Kafafen yada labarai su maida hankali wajen magance matsalar tsaro a Arewa

March 20, 2026

Halin Kunci Ba Zai Dore Ba — NLC Ta Kwantar da Hankalin ‘Yan Najeriya a Sakon Bikin Sallah Karama

March 20, 2026

Gwamna Yusuf Ya Taya Al’ummar Kano Murnar Sallah Karama,Ya Bukaci A Yi Bukukuwa Cikin Kwanciyar Hankali

March 20, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Dangote Ba Shi da Laifi Kan Tsadar Fetur a Najeriya Saboda Tausayinsa ga ’Yan Ƙasa —In Ji Wani Masani

March 23, 2026

Muna tattaunawa da Jami’an tsaro domin sako Sakataren mulki na Kibiya da yan bindiga suka sace – Rurum

March 23, 2026

GM na Vision FM da Farin Wata TV Kano Ya Taya Musulmi Murnar karamar Sallah, Ya Bukaci Kafafen yada labarai su maida hankali wajen magance matsalar tsaro a Arewa

March 20, 2026

Halin Kunci Ba Zai Dore Ba — NLC Ta Kwantar da Hankalin ‘Yan Najeriya a Sakon Bikin Sallah Karama

March 20, 2026

Gwamna Yusuf Ya Taya Al’ummar Kano Murnar Sallah Karama,Ya Bukaci A Yi Bukukuwa Cikin Kwanciyar Hankali

March 20, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.