Close Menu
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Ketare
  • Siyasa
  • Noma da Kiwo
  • Yanayi
  • Tsaro
  • Karin Wasu
    • Kasuwanci
    • Ilimi
    • Nishadi
    • Muhalli
    • Lafiya
    • Ra’ayi
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram
TST HAUSATST HAUSA
  • Shafin Farko
  • Labarai

    Zargin Badakalar Daukar Malamai: Jigo a APC Ya Kalubalanci Majalisar Kano Kan Fitar da Sunan Shugaban SUBEB Kafin Kammala Bincike

    April 21, 2026

    Yanzu-Yanzu: Majalisar Dokokin Kano ta bada Sammacen Shugaban SUBEB Kan zargin Sayar da takardun daukar aikin Koyarwa

    April 21, 2026

    Majalisar Dokokin Kano Ta Fara Shirin Tsige Mataimakin Gwamna Aminu Abdussalam Gwarzo

    March 5, 2026

    Yanzu Yanzu :Saudiyya Ta Takaita Wa’adin Amfani da Bizar Umarah Zuwa Kwanaki 30 Maimakon Wata 3

    March 1, 2026

    Gwamnatin Kano ta kwato motocin Tsaffin kwamishinonin da suka bi tsarin Kwankwaso

    February 26, 2026
  • Ketare

    Yau Ake Toshe Shafukan Sada Zumunta na Yara yan Kasa da Shekara 16 a Australia

    December 4, 2025

    Rikicin Gaza:Sarkin Saudiyya ya amincewa Falasdinawa 1000 su shiga kasar su sauke farali kyauta

    May 19, 2025

    Duk wanda ya yarda zai bar Amurika ya koma kasarsa zamu bashi kyautar Dala 1000 – Inji Trump

    May 6, 2025

    Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya ba

    March 29, 2025

    An ga watan Sallah karama a Saudiyya

    March 29, 2025
  • Siyasa

    Majalisar Dokokin Kano ta Magantu kan Bukatar Mataimakin Gwamnan Jiha Aminu Gwarzo Ya yi Murabus

    January 31, 2026

    Shafin Kwankwasiyya Reporters a Facebook Ya Sauya Suna Zuwa Gida Gida Reporters

    January 26, 2026

    Yanzu Yanzu :Yan Majalisar Dokokin Rivers sun fara shirin Sauke Gwamnan jihar Fubara da Mataimakiyarsa daga Mulkin Jihar

    January 8, 2026

    Gwamna Yusuf Na da ‘Yancin Barin NNPP Zuwa APC kamar yadda Kwankwaso ya Bar PDP Zuwa NNPP – Shekarau

    January 6, 2026

    Dole ka daina tsoma Baki a harkokin APC, Ba zamu Bari Yadda ka Rusa PDP ka yiwa APC haka ba – Sakon Hotoro ga Wike

    January 6, 2026
  • Noma da Kiwo

    Za’a samu ƙarancin shinkafar Basmati da Indiya ke nomawa a bana

    September 4, 2025

    Tsadar rayuwa: Komai matsayin mutum a Najeriya ya koma gona,saboda abinda na hango -Inji wani Lauya

    December 15, 2024
  • Yanayi
  • Tsaro

    A Wasan Hausa na koyi yadda ake sace Mutane – In ji Matashin da DSS suka kama a Kano

    February 13, 2026

    Duk wanda ya Kashe Wani a nemi shawarar Malamai a aika shi Lahira Kawai – Sheikh Daurawa

    January 18, 2026

    An sako Yan Mauludi 28 da aka sace tun 2025 a Filato

    January 10, 2026

    An Sace Amarya da Kawayenta 14 a Sokoto ana Tsaka da Shagalin Biki Yau Lahadi

    November 30, 2025

    RASHIN TSARO: Gwamnonin Katsina da Plateau sun rufe makarantun jihar nan take

    November 21, 2025
  • Karin Wasu
    1. Kasuwanci
    2. Ilimi
    3. Nishadi
    4. Muhalli
    5. Lafiya
    6. Ra’ayi
    7. Wasanni
    8. View All

    Yan Najeriya basa shayin kashe Kudi, sunyi amfani da Fetur na Naira Tiriliyan 1.58 a Bikin Kirsimeti -In Ji Gwamnatin Tinubu

    January 22, 2026

    Dangote ne ya rage farashin fetur da kaso 5.6%, shi ya sa farashi ya sauka ba saboda janye harajin 15% ba.

    November 19, 2025

    Dangote ya buɗe sabon kamfanin siminti mai darajar CEFA biliyan 100 a Côte d’Ivoire

    October 13, 2025

    Dangote ya ƙaddamar da gina kamfanin takin zamani na dala biliyan 2.5 a Habasha

    October 4, 2025

    Har Yanzu Akwai Dama Ta Neman Daren Lailatul Qadr — Limamin Harami A Makkah Ya Ja Hankalin Musulmi A Juma’ar Karshe Ta Ramadan

    March 13, 2026

    Ayyukan Cigaban Ilimi a Kano Sun Wuce Zato, Gwamna Yusuf Ya Sauya Alkibla – Kwamared Waiya

    February 25, 2026

    Marubuciyar Najeriya, Dr Asma’u Isah Maibasira, Ta Kaddamar da Littafin Jagoranci a Birtaniya

    February 7, 2026

    An yi taron Murnar cika shekaru 30 da samar da Cibiyar addini ta Usman bn Affan Gadon Kaya wacce Marigayi Sheikh Ja’afar ya Kafa

    February 1, 2026

    An Amince da Fara Shirya Fim ɗin Maitatsine – Darakta

    January 9, 2026

    Karamin Yaron da Kakarsa Ta yi Sanadiyar Daukakarsa a Duniya ya Cika Shekara 12

    December 14, 2025

    MUTU KA RABA — HISBA ta ce aure tsakanin Mai Wushirya da ‘Yar Guda ba ta dauke shi da wasa ba

    October 21, 2025

    Majalisar Yara: Gwamna Yusuf ya baiwa yara aron zaman majalisar zartaswarsa a Kano dan girmama Ilimi

    January 13, 2025

    Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar cin tarar kuɗi ga duk wanda ya sake tofar da yawu ko majina akan hanya

    February 3, 2025

    Sauyin Yanayi: Gwamnatin Kano ta dauki sabbin matakan kare Muhalli

    January 31, 2025

    Daga yanzu an daina barin tilin shara akan titunan birnin Kano – Gwamnatin Kano

    January 13, 2025

    Da ’Yan Najeriya Sun San Haɗarin Abincin da Ake Shanyawa a Gefen Hanya, Ko Kyauta Aka Ba Su Ba Za Su Ci Ba — Masana

    January 30, 2026

    WHO Ta Yi Kira Da A Kara Haraji Kan Barasa Da Abubuwan Sha Masu Dauke Da Sikari

    January 14, 2026

    Tinubu Naira 10,400 kacal ya warewa kowane ɗan Najeriya a fannin lafiyarsa cikin kasafin kuɗin 2026 – NMA

    December 29, 2025

    Gwamna Yusuf ya amince da Kashe kuɗi naira miliyan 164 domin sake gyara Asibitin Asiya Bayero

    November 2, 2025

    Ya kamata Hisba da Malamai a Kano su bayyana matsayinsu kan yadda yan siyasa ke jifan juna da kalmar LUWADI – Anas Hassan

    February 24, 2025

    Labarin dan Jaridar da ya kafa tarihi a duniyar yada labarai a kafar sadarwa ta zamani

    February 3, 2025

    Burinmu a yanzu shine Barau FC ta samu gurbin shiga gasar zakarun Nahiyar Africa – DSP Barau

    February 25, 2025

    An karrama jagoran kwallon kafa na Barau Jibiril Academy da lambar gwarzon shekara a bangaren Shugabanci

    December 21, 2024

    Zargin Badakalar Daukar Malamai: Jigo a APC Ya Kalubalanci Majalisar Kano Kan Fitar da Sunan Shugaban SUBEB Kafin Kammala Bincike

    April 21, 2026

    Yanzu-Yanzu: Majalisar Dokokin Kano ta bada Sammacen Shugaban SUBEB Kan zargin Sayar da takardun daukar aikin Koyarwa

    April 21, 2026

    Wani Magidanci da Mahaifiyarsa da suke shirin tafiya Aikin Hajji daga Kano sun Rasu a Hadarin Mota

    April 21, 2026

    Gwamna Namadi ya ƙuduri aniyar ƙarfafa hukumar zaɓen Jigawa , ya rantsar da sabon kwamishina

    April 21, 2026
TST HAUSATST HAUSA
Home » Abinda ya faru a Amurika da Ghana zai iya faruwa a zaben Najeriya na 2027-Isma’il Usman
Siyasa

Abinda ya faru a Amurika da Ghana zai iya faruwa a zaben Najeriya na 2027-Isma’il Usman

By tstDecember 29, 20243 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
ATI KWANKWASO OBI TINUBU

Bayan kammala zaben shugaban kasa a kasar Amurka da Ghana, wasu kungiyoyin siyasa da masana siyasa sun fara hasashen cewa abinda ya faru a kasashen biyu na kayar da jami’ya mai mulki zai iya faruwa a Najeriya, a zaben 2027 .

Yan siyasar dake neman kada Shugaban kasa Bola Tinubu a Najeriya sun hada da Atiku Abubakar na PDP da Peter Obi na Labor Party da Sanata Rabiu Musa kwankwaso na NNPP .

A kasar Amurka, tsohon shugaban kasar Donald Trump na jam’iyyar Republican shine ya doke Kamala Harris, mataimakiyar shugaban kasa kuma yar takarar jam’iyyar Democrat mai mulki a kasar a zaben da aka gudanar ranar 5 ga watan Nuwamban shekarar 2024.

Haka zalika, mataimakin shugaban Ghana Mahamudu Bawumia, dan takarar shugaban kasa na NPP mai mulki a kasar ya sha kaye a hannun dan takarar jam’iyyar adawa ta NDC John Mahama, a ranar 7 ga Disamba, 2024.

Bayan zaben Trump,na Amurika da Mahama na Ghana jam’iyyun adawa a Najeriya sun fara bayyana fatan cewa za su iya kwatankwacin samun nasara akan jami’yar APC mai mulkin a Najeriya a shekarar 2027.

Rahotanni nacewa sakamakon zaben Ghana shine ya sake sanya kwarin guiwa ga jam’iyyun adawa a Najeriya, yayinda suke kara kaimi na ganin cewa mulki ya bar hannun APC ,koda yake APC ma ita kadai tasan irin shirin da ta keyi.

A ranar 26 ga Nuwamba, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar, da takwaransa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-rufai sunyi wata ganawa dan samar da jami’ya guda daya da zasuyi amfani da ita a zaben 2027 duk dacewa basu fitar da wannan sanarwa a hukumance ba.

Bayan rahoton, Obi da Atiku sun sake haduwa a birnin Yolan jihar Adamawa, a ranar 30 ga Nuwamba, amma bangarorin biyu sun musanta cewa sun tattauna kan hadin gwiwa kafin zaben 2027.

Sai dai daga baya mai magana da yawun Atiku, Paul Ibe, ya bayyana cewa shugabannin siyasar biyu sun yi ta tattaunawa a baya domin kada APC.

Haka kuma, a wata Asabar cikin watan , tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, ya karbi bakuncin tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso, da tsohon gwamnan jihar Cross River, Donald Duke, a Abeokuta, jihar Ogun abinda ya dauki hankalin yan siyasa musamman jami’yar APC.

A cewar Kwankwaso, tattaunawar ta ta’allaka ne kan “muhimman batutuwan kasa da suka hada da makomar siyasa da shugabanci a Najeriya.

Yayin da haɓakar waɗannan ƙungiyoyin siyasa ke haifar da fata, yana kuma gabatar da ƙalubale masu mahimmanci ga yan siyasa a Najeriya.

A tarihin siyasar Najeriya sau daya ne kawai jam’iyyar adawa ta doke jam’iyya mai mulki.

A 2015, Buhari na APC ya doke Jonathan na PDP.

Buhari ya tsaya takara kuma ya sha kaye a zabukan shugaban kasa guda uku kafin jam’iyyarsa ta APC da ACN da kuma wani bangare na PDP (new PDP) suka hade a shekarar 2013 .

Hadakar dai ta samar da wani babban dandali domin cimma burinsa na shugaban kasa a 2015 da kuma sake tsayawa takara a 2019 wanda Buhari ya sake yin nasara.

Wanda ya dauki nauyin rubuta labarin.

Co-founder of Google and Brain, Andrew Nig computer Scientist

Share. Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Majalisar Dokokin Kano ta Magantu kan Bukatar Mataimakin Gwamnan Jiha Aminu Gwarzo Ya yi Murabus

January 31, 2026

Shafin Kwankwasiyya Reporters a Facebook Ya Sauya Suna Zuwa Gida Gida Reporters

January 26, 2026

Yanzu Yanzu :Yan Majalisar Dokokin Rivers sun fara shirin Sauke Gwamnan jihar Fubara da Mataimakiyarsa daga Mulkin Jihar

January 8, 2026

Gwamna Yusuf Na da ‘Yancin Barin NNPP Zuwa APC kamar yadda Kwankwaso ya Bar PDP Zuwa NNPP – Shekarau

January 6, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Zargin Badakalar Daukar Malamai: Jigo a APC Ya Kalubalanci Majalisar Kano Kan Fitar da Sunan Shugaban SUBEB Kafin Kammala Bincike

April 21, 2026

Yanzu-Yanzu: Majalisar Dokokin Kano ta bada Sammacen Shugaban SUBEB Kan zargin Sayar da takardun daukar aikin Koyarwa

April 21, 2026

Wani Magidanci da Mahaifiyarsa da suke shirin tafiya Aikin Hajji daga Kano sun Rasu a Hadarin Mota

April 21, 2026

Gwamna Namadi ya ƙuduri aniyar ƙarfafa hukumar zaɓen Jigawa , ya rantsar da sabon kwamishina

April 21, 2026

Dawowar Shekarau APC Ya Karawa Jam’iyar Farin Jini da Magoya Baya – Gwamna Yusuf

April 19, 2026
Advertisement
© 2026 TST HAUSA Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.